HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

Rasuwar Buhari Baƙar Lahadi Ce Ga Najeriya- Inji Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya bayyana matukar kaÉ—uwarsa da rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda ya bayyana ranar rasuwarsa a matsayin...

Gwamnatin Katsina ta dakatar da wasu jami’ai 3 tare da korar É—aya 1 kan cin zarafi

Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, ya amince da dakatar da wasu manyan jami’an Cibiyar Gyaran Halin Kangararrun Yara a jihar,...

Tinubu ya tura Shettima a ɓoye don ya ziyarci Buhari a Asibitin London

Shugaba Bola Tinubu ya tura mataimakinsa, Kashim Shettima, domin ya ziyarci tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari a wani asibiti da ke London a ranar...

Rikicin Cikin Gida Ya Kunno Kai A HaÉ—akar Jam’iyyar ADC

Wasu mambobin jam’iyyar ADC guda uku sun shigar da ƙara a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, inda suke ƙalubalantar sahihancin naɗin sabbin...

West Ham Za Ta Siyar Da Mohammed Kudus Don ÆŠauko Ademola Lookman

Ƙungiyar ƙwallon kafa ta West Ham United da ke buga gasar Premier League a Ingila na shirin siyar da ɗan wasanta Mohammed Kudus domin...

Rashin samun mulki ne ya sa masu haÉ—aka kumfar baki -inji Dikko Radda

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar RaÉ—É—a, ya ce ba komai ne ya sa masu haÉ—aka suke kumfar baki ba shi ne, saboda rashin...

Gwamnatin Kano ta biya wa fursunoni 58 sun zana jarabawar NECO ta 2025

A wani muhimmin mataki na gyaran hali da rayuwar É—aurarru, fursunoni 58 a jihar Kano ne su ka zana jarabawar kammala makarantar sakandire ta...

Ko Seyi Tinubu Ne Ya Zama Shugaban INEC, APC Za Ta Sha Kaye a 2027 -inji Dalung

Tsohon Ministan Matasa da Wasanni, Solomon Dalung, ya bayyana cewa jam’iyyar APC da shugaban ƙasa Bola Tinubu ba za su tsira ba a zaben...

Most Popular

spot_img