Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, ya amince da dakatar da wasu manyan jami’an Cibiyar Gyaran Halin Kangararrun Yara a jihar,...
Shugaba Bola Tinubu ya tura mataimakinsa, Kashim Shettima, domin ya ziyarci tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari a wani asibiti da ke London a ranar...
Wasu mambobin jam’iyyar ADC guda uku sun shigar da ƙara a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, inda suke ƙalubalantar sahihancin naɗin sabbin...