HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

Yawancin Fulanin Da Suke Ta’addanci Ba Su Da Addini, Ba Su San Allah Ba– Nasir El Rufa’i ‎

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya bayyana cewa yawancin mutanen Fulani da ake zargi da aikata ta'addanci da kashe kashe a sassa...

DA DUMI-DUMI: Trump Ya Sake Yin Barazana Kan ÆŠaukar Matakin Hari Ga ‘Yan Najeriya

Shugaban Amurka Donald Trump ya ƙara jefa sabuwar barazana ga Gwamnatin Najeriya, yana cewa zai ɗauki matakai masu tsauri ciki har da yuwuwar amfani...

An Zaɓi Hon. Dauda Kurfi A Matsayin Shugaban Ƙungiyar Tsofaffin Kansiloli A Jihar Katsina

Tsofaffin Kansiloli, sun rushe shugabancin ƙungiyar tsofaffin Kansilolin ta ƙasa reshen jihar Katsina, inda suka zaɓi Hon. Dauda Kurfi, a matsayin shugaban ƙungiyar tsofaffin...

Dikko Radda Ya Amince Da NaÉ—in Sabbin Manyan Sakatarori a Jihar Katsina

Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya amince da naÉ—in sabbin manyan sakatarorin jihar.   Gwamnan ya ce an gudanar da naÉ—in bi sa cancanta...

Alƙalin Alƙalai na Jihar Katsina Ya Ƙaddamar Da Bada Horo Ga Alƙalai Kan Ilimin (AI) da Kafofin Yaɗa Labarai Na Zamani

Babbar Kotun Shari’a ta Jihar Katsina ta shirya wani taron horaswa na musamman ga alƙalan majistire, domin ƙarfafa tsarin shari’a daidai da buƙatun zamani. Taron...

‎Sojojin Najeriya Tara Sun Mutu Bayan Taka Nakiyar Bam a Jihar Borno

Akalla sojojin Najeriya tara ne suka mutu bayan da motarsu ta taka nakiyar bam a yayin wani aikin sintiri a wani yanki na jihar...

‎Mutane 7 Sun Rasu, 14 Sun Jikkata a Hadarin Mota a Jigawa

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa ta tabbatar da rasuwar mutane bakwai tare da jikkatar wasu 14 sakamakon wani mummunan hadarin mota da ya faru...

Gwamnatin Gombe Ta Bai Wa Iyalan ’Yanjarida 7 Da Suka Rasu Tallafin Miliyan 14

Gwamnatin Jihar Gombe ta raba naira miliyan 14 ga iyalan ’yan jarida bakwai da suka rasu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru...

Most Popular

spot_img