HomeLabaraiBan Da Alƙalai A Jerin Waɗanda Za a Cire Wa 'Yansandan Da...

Ban Da Alƙalai A Jerin Waɗanda Za a Cire Wa ‘Yansandan Da Ke Ba Su Kariya a Najeriya– Inji Alkalin Alkalai

-

Babbar Mai Shari’a ta Nijeriya, Justice Kudirat Kekere-Ekun, ta bayyana cewa umarnin Shugaban kasa na janye jami’an ‘yan sanda da ke aiki a matsayin masu gadin Manyan Mutane (VIPs) na daga cikin matakan da gwamnati ke dauka domin dakile karuwar matsalar rashin tsaro a kasar.

Ta bayyana hakan ne a matsayin wani bangare na kokarin mayar da karfin ‘yan sanda inda ya fi dacewa, musamman wajen kare rayuka da dukiyoyin al’umma a fadin Nijeriya.

Sai dai mai taimaka wa Babbar Mai Shari’a ta Nijeriya kan harkokin yada labarai, Tobi Soniyi, ya bayyana cewa wannan umarni ba ya shafar alkalai, inda ya jaddada cewa tsaron masu shari’a bai shiga cikin wannan mataki ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Nigeria Edge Iran 2–1 in International Friendly

The Nigeria national football team, the Super Eagles, defeated Iran 2–1 in a friendly match played on Friday. The match took place at the Mardan Sport...

Brazil Doesn’t Necessarily Have to Win the World Cup –Vinícius

Renowned Brazilian footballer Vinícius Júnior stated that his country does not necessarily have to be among the teams that win the 2026 FIFA World Cup. He...

Most Popular