HomeLabarai

Labarai

‎Gwamnan Kano Ya Yabawa Tinubu da Abba Bichi Kan Aikin Titin Wuju-Wuju a Kano

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana matukar godiyarsa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu bisa amincewar da ya bayar na sa hannun...

‎Burkina Faso Ta Sako Sojojin Najeriya Da Aka Tsare Bayan Ganawar Tuggar da Traoré ‎

Kasar Burkina Faso ta sako sojojin Najeriya da aka tsare bayan da jirginsu ya yi saukar gaggawa a kasar. ‎ ‎An sako sojojin ne bayan Shugaban...

Kwamishinan ’Yansanda Ya Karɓi Baƙuncin Sabon Kwamandan Rundunar Sojin Saman Najeriya Da Aka Turo Katsina

Kwamishinan ’Yan Sanda na Jihar Katsina, CP Bello Shehu, MNIM, ya karɓi bakuncin sabon Kwamandan da aka turo na Rundunar Sojin Sama ta Najeriya,...

Tsohon gwamnan Sokoto Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya koma jam’iyar APC

Bafarawa da magoya bayansa sun bayyana komawa jam'iyar APC a babban xakin taro na gidansa dake jihar Sakkwato a ranar Laraba.   Tsohon Gwamnan ya ce...

NSCDC Ta Ƙara Karfafa Hulda Da Rundunar Sojin Saman Nigeria A Katsina

Rundunar Tsaron Nijeriya ta (NSCDC) reshen Jihar Katsina tare da Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya, 213 Forward Operating Base Katsina, sun ƙarfafa haɗin gwiwarsu...

‎Shugaban Hukumar NMDPRA Farouk Ahmed yayi Murabus Daga Mukaminsa

‎Shugaban Hukumar NMDPRA, Injiniya Farouk Ahmed, ya ajiye aikinsa, lamarin da ya buɗe sabon babi a jagorancin hukumomin da ke kula da harkokin man...

‎Majalisar Kansilolin Karamar Hukumar Katsina Ta Sake Hade Kai Kan Muradun Al’umma, Bayan Kammala Sabunta Ginin Majalisar

Majalisar Kansiloli ta Ƙaramar Hukumar Katsina ta gudanar da zamanta na biyu tun bayan kammala sabunta ginin majalisar, a wani mataki da ke nuni...

‎Gwamnatin Benue Ta Umarci Masu Riƙe Da Muƙaman Siyasa Masu Son Tsayawa Takara Da Su Yi Murabus

‎Gwamnatin Jihar Benue ta umurci dukkan masu rike da mukaman siyasa da ke da niyyar tsayawa takara a mukaman zabe na shekarar 2027 da...

Most Popular