HomeLabarai

Labarai

Sanya Zaɓen 2027 a Cikin Ramadana An Yi Ne Don Shirya Maguɗi- Atiku Abubakar

Jagoran haÉ—a ta ADC, Atiku ya buÆ™aci INEC ta sake duba ranar zaÉ“en 2027 saboda Ramadan.   Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya buÆ™aci Hukumar...

Abinda Ya Faru Da Ni Ya Zame Min Alkhairi– Malam Bala Dorayi

Malam Bala Dorayi, wanda aka fi sani da Sarkin Yakin Karyar Ƙasar Hausa, ya bayyana cewa abin da ya faru da shi a baya...

‎Kim Jong Un Ya Zaɓi Ƴarsa Mai Shekara 13 a Matsayin Wadda Za Ta Gaje Shi ‎

Rahotanni daga National Intelligence Service (NIS) sun bayyana cewa shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un, ya zaɓi ƴarsa mai shekara 13, Kim Ju...

‎’Yan Najeriya Biyu Sun Mutu a YaÆ™in Ukraine

Rahotanni sun bayyana cewa wasu ƴan Najeriya biyu – Hamzat Kazeem Kolawale da Mbah Stephen Udoka – sun rasu a ƙasar Ukraine yayin da...

NAPTIP Ta Mayar Da Mata Da Yara 46 Da Aka Yi Safararsu Daga Katsina

Hukumar Hana Safarar Mutane ta Ƙasa (NAPTIP) ta miƙa mata da yara 46 da aka yi safararsu daga Jihar Katsina, bayan da aka kama...

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Katsina Ta Tarwatsa Hare-Haren ‘Yanbindiga A Ƙauyuka Uku Na Faskari

Rundunar ‘Yansanda ta Jihar Katsina tare da haɗin gwiwar jami’an sojoji, rundunarJami'an tsaron Cikin gida na KCWC, da ‘yan sa-kai, inda suka daƙile hare-hare...

NDLEA sun shirya gangamin wayar da kan al’umma kan ta’ammali da miyagun Æ™wayoyi a Katsina

A ƙoƙarin daƙile fatauci da ta'ammali da miyagun ƙwayoyi a Najeriya, hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Katsina haɗin guiwa da ƙungiyar...

‎Gwamnatin Katsina Ta Biya Albashin Janairu Duk Da Raguwar Kuɗin FAAC

Gwamnatin Jihar Katsina ta ce ta kammala biyan albashin ma’aikatanta na watan Janairu, duk da raguwar kuɗaɗen da jihar ta samu daga Asusun Tarayya...

Most Popular