HomeTagsBandit's

bandit's

’Yan bindiga Sun Kashe Wata Mata Tare Da Sace Mutane 3 A Kano

Wasu ’yanbindiga dauke da makamai sun kai hari a kauyen Yankamaye da ke cikin Karamar Hukumar Tsanyawa a Jihar Kano, inda suka kashe wata...

‎Rundunar ‘Yansanda Sun Daƙile Yunkurin Harin ‘Yanbindiga a Katsina, Sun Ƙwato AK‑47 Biyu da Harsasai 24

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Katsina ta samu babban nasara a ranar 29 ga watan Nuwamba, 2025, bayan da ta daƙile yunƙurin wasu da...

Rundunar Sojin Najeriya Sun Kama Wani Fitaccen Mai Garkuwa Da Mutane A Taraba

Rundunar ta kama mai suna Alhaji Abubakar Bawa a Kudancin Taraba.   Ana zargin Bawa yana da alaÆ™a da wani shahararren mai garkuwa da mutane, Umar...

Za mu Æ™arar da ‘Yanbindiga a shekara É—aya idan har Gwamnati za ta goya mana baya– inji CJTF

Haɗakar Jami'an Tsaron Sa-kai na Ƙasa (CJTF) ta ci alwashin karar da ƴanbindiga da ke addabar wasu sassa na Arewacin Nijeriya a cikin shekara...

Wani Masoyi Ya Ƙone Tsohuwar Budurwarsa Cikin Barikin Sojoji A Oyo

Rundunar ‘Yansandan Jihar Oyo ta tabbatar da kama wani mutum mai suna Lawal Faruq, da ake zargi da ƙone tsohuwar budurwarsa bayan dangantakarsu ta...

Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Jagoran Ansaru Hukuncin Shekaru 15 a Gidan Gyaran Hali

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke ma wani jagoran ƙungiyar ta’addanci ta Ansaru, mai suna Mahmud Muhammad Usman (wanda aka fi sani...

‘Yan Bindigar Da Suka Sace Mutane 3 A Tsakiyar Katsina Sun Nemi Miliyan 600 KuÉ—in Fansa

Wasu ’yan bindiga da suka sace wasu ma’aurata da ’yarsu yayin wani hari da suka kai a unguwar Filin Canada da ke Sabuwar Unguwa...

Bama Goyan Bayan Ayyukan Ta’addanci A Najeriya Domin Muma An Kashe Mana Fulani Sun Fi Dubu 20,000- Miyetti Allah

Shugaban ƙungiyar ya kuma ce an sace ma su shanu sun fi Miliyan haɗu cikin shekaru biyar da suka gabata. Shugaban ƙungiyar Baba Usman Ngelzerma...

Most Popular

spot_img