HomeSashen HausaƘungiyar Katsina United Ta Ɗauki Sabbin ’Yan Wasa 7 Don Tunkarar Kakar...

Ƙungiyar Katsina United Ta Ɗauki Sabbin ’Yan Wasa 7 Don Tunkarar Kakar Wasa Ta 2025/2026

-

Kungiyar kwallon kafa ta Katsina United FC ta ɗauki sabbin ’yan wasa bakwai domin ƙarfafa tawagarta kafin fara kakar NPFL 2025/2026.

Sabbin ’yan wasan sun haɗa da:
Adekunle Samuel, Philip Ogwuche, Uche Collins, Adiku Moses, Bashir Usman, Innocent Arigu, da Azeez Falolu.

Babban mai ba da shawara na ƙungiyar, Azeez Audu, ya ce burin su shi ne lashe kofin gasar ko samun damar zuwa gasa ta nahiyar Afirka.

Za su fara kakar ne da karawa da Warri Wolves a filin Muhammadu Dikko Stadium, a watan Agusta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Dala Dubu 30 dilan ƙwaya ya baiwa Kwamishina Namadi don ya tsaya masa a bada belin sa – Rahoton DSS

Rahoton da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta fitar ya bayyana cewa komishinan sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Namadi, ya karɓi cin hancin dala...

NPFL: Katsina United FC Signs Seven New Players Ahead of 2025/2026 Season

Katsina United Football Club has announced the signing of seven new players to strengthen its squad ahead of the 2025/2026 Nigeria Premier Football League (NPFL)...

Most Popular