HomeSashen HausaƘungiyar Katsina United Ta Ɗauki Sabbin ’Yan Wasa 7 Don Tunkarar Kakar...

Ƙungiyar Katsina United Ta Ɗauki Sabbin ’Yan Wasa 7 Don Tunkarar Kakar Wasa Ta 2025/2026

-

Kungiyar kwallon kafa ta Katsina United FC ta ɗauki sabbin ’yan wasa bakwai domin ƙarfafa tawagarta kafin fara kakar NPFL 2025/2026.

Sabbin ’yan wasan sun haɗa da:
Adekunle Samuel, Philip Ogwuche, Uche Collins, Adiku Moses, Bashir Usman, Innocent Arigu, da Azeez Falolu.

Babban mai ba da shawara na ƙungiyar, Azeez Audu, ya ce burin su shi ne lashe kofin gasar ko samun damar zuwa gasa ta nahiyar Afirka.

Za su fara kakar ne da karawa da Warri Wolves a filin Muhammadu Dikko Stadium, a watan Agusta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani Ya Sauya Muƙaman wasu Kwamishinoni guda biyu

Gwamnan, ya aiwatar da wani ƙaramin sauyi a cikin Majalisar Zartaswarsa ta Jihar, inda ya sauya mukaman wasu manyan kwamishinoni guda biyu domin ƙara kuzarin...

Katsina State Trains 361 Primary Healthcare Workers On Eye Care

A two-day workshop on Primary Eye Care for health personnel has commenced in Daura Senatorial District. The training, which is scheduled to run for six days...

Most Popular