HomeLabarai

Labarai

Gwamnatin Taraiya Ta Bada Umarnin A Riƙa Rera Baitin Farko Kaɗai Na Taken Nijeriya A Wajen Taruka

Hukumar Wayar da kan Ƴan Æ™asa (NOA) ta fitar da sabbin ka’idoji game da yadda za a rera taken Æ™asar Najeriya.   An fitar da wannan...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zamansu A Kurkuku

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa tana aiki tare da Ƙungiyar Lauyoyi ta Nijeriya (NBA) domin ƙirƙirar shirye-shiryen tallafawa fursunoni bayan sun kammala zaman kurkuku...

Jami’in Kwastam Ya Rasu A Wani Otal A Katsina Bayan Ya Kwana Da Mata Uku

An samu gawar wani jami’in Hukumar Kwastam mai suna Lawal Tukur mai mukamin Assistant Superintendent of Customs (ASC) a ɗakin wani otel da ke...

Tinubu Ya Yafewa Maryam Sanda Bayan An Yanke Ma Ta Hukunci Kisa A 2020

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi wa Maryam Sanda afuwa — matar da aka yankewa hukuncin kisa a shekarar 2020 bayan samunta da...

Wani Lokaci Mukan Samu Jarirai Mata Na Yin Jinin Al’ada— Likitar Yara

Wani Lokaci Mukan Samu Jarirai Mata Na Yin Jinin Al’ada— Likitar Yara Wata likitan yara, Ayobola Adebowale, wanda aka fi sani da Your Baby Doctor,...

NSCDC Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Da Sojin Sama Da Ma’aikatar Shari’a A Katsina

Hukumar Tsaro da Civil Defence ta Ƙasa (NSCDC), reshen Jihar Katsina, ta bayyana aniyarta na ƙarfafa haɗin gwiwa da Rundunar Sojin Sama da kuma...

Ɗan Wasan Ƙwallon Ƙafa Na Togo, Samuel Asamoah, Ya Karya Wuya A Wani Wasa A Ƙasar China

Dan wasan tsakiyar ƙasar Togo, Samuel Asamoah, ya karye a wuya bayan karo da allon talla na gefen fili yayin wasa a kasar Sin,...

CAC Ta Soke Rijistar Ƙungiyar Matasan Nijeriya (NYCN) Bisa Rikicin Shugabanci

Hukumar Rijistar Kamfanoni ta Ƙasa (CAC) ta sanar da cewa ta soke rijistar Ƙungiyar Matasan Nijeriya (NYCN), sakamakon rikicin shugabanci da ya daɗe yana...

Most Popular