HomeLabarai

Labarai

NSCDC a Katsina, Ta Kama Wata Mace Bisa Zargin Cin Zarafin Yarinya Ƙarama a Mashi

Hukumar Tsaron Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC), reshen Jihar Katsina, ta cafke wata mace bisa zargin cin zarafi da dukan wata yarinya a garin...

Shugaban Rundunar Horaswa ta Sojin Sama Ya Kai Ziyara Kainji, Ya Jaddada Shirye-shiryen Murƙushe ‘Yan Ta’adda

Shugaban rundunar horaswa ta Sojin Sama ta Nijeriya, Air Vice Marshal Esen Paul Efanga, ya kai ziyara sansanin Sojin Sama na Kainji domin duba ‎shirye-shiryen...

An Kama Tsohon Abokin Ganduje Yayin Da Yake Shirin Barin Kano

Jami’an Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano sun kama wani muhimmin mutum da ake zargi da badakalar mallakar Dala Inland Dry Port—wani shiri na biliyoyin...

Ba Da Jimawa Ba Za Mu Kawo Ƙarshen Rikicin Masarautar Kano– Gwamnatin Kano

Gwamnatin jihar Kano ta ce nan ba jimawa ba za ta kawo karshen rikicin da ya daÉ—e yana faruwa kan masarautar Kano, inda mutum...

Gwamnan Kano Da Muƙarrabansa Za Su Yi Nadamar Barinmu Nan Gaba– Inji Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP na Ƙasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, tare da muƙarrabansa za su yi nadamar...

Ya Kamata Sojoji Su Ba ’Yan Najeriya Haƙuri Kan Musanta Yunƙurin Juyin Mulki– Falana

Femi Falana, babban lauya mai kare haƙƙin ɗan ada, ya ce rundunar sojin Najeriya ta ruɗi jama’a ta hanyar musanta zargin yunƙurin juyin mulki...

‎Kwankwasiyya Ta Nada Sabbin Masu Magana Da Yawunta

‎Kungiyar Kwankwasiyya ta Najeriya ta sanar da nada sabbin masu magana da yawun ta guda biyu a matsayin wani mataki na karfafa saƙonnin siyasa...

‎Shelkwatar Tsaro Ta Musanta Yin Watsi Da Sojojin Da Suka Jikkata a Fagen-daga ‎

Hedikwatar tsaro ta ƙasa ta ƙaryata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ake zargin cewa tana yin watsi da sojojin da...

Most Popular