HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

NAPTIP Ta Mayar Da Mata Da Yara 46 Da Aka Yi Safararsu Daga Katsina

Hukumar Hana Safarar Mutane ta Ƙasa (NAPTIP) ta miƙa mata da yara 46 da aka yi safararsu daga Jihar Katsina, bayan da aka kama...

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Katsina Ta Tarwatsa Hare-Haren ‘Yanbindiga A Ƙauyuka Uku Na Faskari

Rundunar ‘Yansanda ta Jihar Katsina tare da haɗin gwiwar jami’an sojoji, rundunarJami'an tsaron Cikin gida na KCWC, da ‘yan sa-kai, inda suka daƙile hare-hare...

NDLEA sun shirya gangamin wayar da kan al’umma kan ta’ammali da miyagun Æ™wayoyi a Katsina

A ƙoƙarin daƙile fatauci da ta'ammali da miyagun ƙwayoyi a Najeriya, hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a Katsina haɗin guiwa da ƙungiyar...

‎Gwamnatin Katsina Ta Biya Albashin Janairu Duk Da Raguwar Kuɗin FAAC

Gwamnatin Jihar Katsina ta ce ta kammala biyan albashin ma’aikatanta na watan Janairu, duk da raguwar kuɗaɗen da jihar ta samu daga Asusun Tarayya...

‎Ƴan Ɗarikar Tijjaniyya Sun Kai Adadin Miliyan 50 a Nijeriya— Sarki Sanusi II

Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana cewa adadin mabiya É—arikar Tijjaniyya a Nijeriya ya kai kusan mutum miliyan 50, yana mai cewa...

‎Gwamnatin Plateau Ta Tabbatar da Mutuwar Mutane 4 Kan Cutar Lassa ‎

‎Gwamnatin Jihar Plateau ta tabbatar da mutuwar mutane huɗu sakamakon kamuwa da cutar Lassa a jihar. ‎ ‎Tabbacin hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa...

Musulman Najeriya 89,000 Ne Suka Yi Umrah a 2025– Inji Saudiyya

Hukumomin ƙasar Saudiyya sun bayyana cewa kusan Musulman Najeriya 89,000 ne suka gudanar da aikin ibadar Umrah a shekarar 2025, inda kashi 92 cikin...

Sojojin Saman Najeriya Sun Hallaka ‘Yanbindiga 27 a Katsina

Rundunar sojojin sama ta Najeriya (NAF), a karkashin rundunar FANSAN YANMA, ta samu babban nasara a jihar Katsina bayan kai farmaki na sama da...

Most Popular

spot_img