HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

El-Rufa’i Ya Ce Tinubu Ba Zai Ci ZaÉ“e A 2027 Ba, Sai Ya Yi Da Ƙyar Zai Zo Na Uku

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya ce ba ya damu da yawan sauya sheƙa da ake yi zuwa jam’iyyar APC mai mulki...

Sule Lamido Na Shirin Shiga HaÉ—aka Don Kawar Da Tinubu A 2027

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga kowace haÉ—akar jam'iyyun siyasa da nufin kawar da Shugaba Bola...

Gamayyar jam’iyyun adawa a Najeriya na shirin rajistar sabuwar jam’iyyar ADA don kifar da APC a zaÉ“en 2027

Jagororin jam'iyyun hamayya na Najeriya a ƙarƙashin inuwar ƙungiyar hadaƙa ta Nigeria National Coalition Group (NNCG) na neman rajistar All Democratic Alliance (ADA) domin...

An Horar da Daliban Jinya da Ungozoma kan Hanyoyin Dogaro da Kai a Katsina

Gidauniyar Resilience and Unity Humanitarian Foundation (RUHF) ta shirya wani taron horaswa ga daliban da ke koyon aikin jinya da ungozoma a makarantar Qasimu...

Most Popular

spot_img