HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

Kimanin Yara 650 Suka Rasa Ransu Sakamakon Fuskantar Ƙarancin Abinci Mai Gina Jiki A Jihar Katsina- MSF

Wani rahoto daga ƙungiyar likitocin ƙasa da ƙasa wato Medecins Sans Frontiere na nuni da cewa, a jihar Katsina sama da yara 650 ne...

Shugaban Ƙasar Gambiya Adama Barrow, Ya Kai Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari A Katsina

Shugaban ƙasar Jamhuriyar Gambiya, Mista Adama Barrow, tare da uwargidansa, Hajiya Fatoumatta Bah Barrow, da tawagar Gwamnati, sun kai ziyarar ta’aziyya a garin Daura...

Zan Yi Aiki da Duk Wanda Zai Tsaftace Najeriya A Shekarar 2027 – Inji Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma tsohon ministan harkokin wajen Najeriya, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa, yana da buÉ—aÉ—É—en zuciya wajen mara wa kowace...

Nafi Son Cigaban Ƙasa A Kan Kowanne Muradi Na Kaina- Inji Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa kuma ɗaya daga cikin manyan jiga-jigan jam’iyyar PDP, Sule Lamido, ya bayyana cewa a shirye yake ya goyi bayan kowanne...

ÆŠan IBB Muhammad Babangida, Bai Ƙi Nadin Da Shugaba Tinubu Yayi Ba – Inji Comrade Haidar Hasheem Kano

Matashin ɗangwagwarmayar Comrade Haidar Hasheem ya ce, wa su tsirarun mutane masu ƙazamin nufi suke yada wani labari mara tushe a kafafen sada zumunta...

Rasuwar Buhari Baƙar Lahadi Ce Ga Najeriya- Inji Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya bayyana matukar kaÉ—uwarsa da rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda ya bayyana ranar rasuwarsa a matsayin...

Gwamnatin Katsina ta dakatar da wasu jami’ai 3 tare da korar É—aya 1 kan cin zarafi

Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, ya amince da dakatar da wasu manyan jami’an Cibiyar Gyaran Halin Kangararrun Yara a jihar,...

Tinubu ya tura Shettima a ɓoye don ya ziyarci Buhari a Asibitin London

Shugaba Bola Tinubu ya tura mataimakinsa, Kashim Shettima, domin ya ziyarci tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari a wani asibiti da ke London a ranar...

Most Popular

spot_img