HomeTagsNigerian Post

Nigerian Post

Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Jagoran Ansaru Hukuncin Shekaru 15 a Gidan Gyaran Hali

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke ma wani jagoran ƙungiyar ta’addanci ta Ansaru, mai suna Mahmud Muhammad Usman (wanda aka fi sani...

Alƙalin-alƙalai Na Katsina, Ya Gargaɗi Matasa Kan Aikata Laifuka Ta Yanar Gizo

Alƙalin-alƙalai dake Katsina, Mai shari’a Musa Danladi Abubakar, ya gargaɗi Matasa a jihar da su guji shiga duk wani nau’i na aikata laifuka musamman...

‘Yansandan Katsina Sun Cafke Ƙasurgumin Barawon Mota, Tare Da Ƙwato Toyota Corolla

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Katsina ta ce ta samu nasarar cafke wani mutum da ake zargi da satar mota tare da kwato wata...

Katsina United Ta Doke Kano Pillars Da 1-0 A Muhammadu Dikko Stadium

Katsina United Ta Doke Kano Pillars Da 1-0 A Muhammadu Dikko Stadium Katsina United ta samu nasarar doke abokiyar hamayyarta, Kano Pillars, da ci 1–0...

‘Yan Tsagin Wike Sun Gindaya Wa PDP Sabbin Sharudda Kafin Babban Taro

Wasu Æ´aÆ´an jam'iyyar PDP da ake ganin Æ´an tsagin Ministan Abuja, Nyesom Wike ne sun gudanar da wani taro a daren jiya Litinin a...

Ƴansanda Sun Kama Mutane Biyu Dake Safarar Manyan Makamai Daga Jihar Jigawa Zuwa Katsina

Rundunar Ƴansandan Jihar Katsina ta yi nasarar chafke masu safarar Makamai daga jihar Jigawa zuwa ƙaramar hukumar Safana ta jihar Katsina, inda aka kama...

‘Yan Bindigar Da Suka Sace Mutane 3 A Tsakiyar Katsina Sun Nemi Miliyan 600 KuÉ—in Fansa

Wasu ’yan bindiga da suka sace wasu ma’aurata da ’yarsu yayin wani hari da suka kai a unguwar Filin Canada da ke Sabuwar Unguwa...

NSCDC Ta Kama Matashi Ɗauke da Miyagun Ƙwayoyi A Katsina

Hukumar Tsaron Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC), reshen jihar Katsina, ta tabbatar da cafke wani Matashi mai shekaru 18 da ake zargi da safarar...

Most Popular

spot_img