HomeSashen HausaNasarori 12 Da Dakta Abdullahi Umar Ganduje Ya Kafa A Shugabancin APC

Nasarori 12 Da Dakta Abdullahi Umar Ganduje Ya Kafa A Shugabancin APC

-

Jerin basarori 12 da Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kafa a shugabancin jam’iyyar APC na ƙasa da babu shugabanta da ya taɓa kafawa a cikin shekara 12 da kafuwarta.

1- A ƙarƙashin jagorancin Ganduje ne Gwamnoni biyu suka shiga Jam’iyyar APC, Gwamna Sherrif Oborevwori na jihar Delta.

2-Gwamnan Akwa Ibom ya koma APC Umo Eno

3- Tsohon Gwamnan Delta, kuma ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa Ifeanyi Okowa.

4– APC ta samu ƙarin Sanatoci 10 a ƙarƙashin shugabancin Ganduje

5 – A majalisar Wakilai ta tarayya kuma, daga ƴan majalisa 175 da aka rantsar a 2023, ƴan majalisa 32 sun shiga APC daga jam’iyyun adawa daban-daban.

6 – APC ta kwato Jihar Edo daga hannun PDP a karkashin jagorancin Ganduje.

7–Ya tabbatar da jihar Kogi ta ci gaba da zama ƙarƙashin jam’iyyar APC duk da adawar da ta fuskanta a zaɓen gwamna jihar.

8 – APC ta yi nasara a zaɓen gwamnan Jihar Ondo

9–Jihar ita ma ta cigaba da zama ƙarkashin ikon APC.

10– Ganduje ya sasanta taƙaddamar da ya kusa cinye jam’iyyar APC a jihar Ondo, tsakanin gwamna marigayi Akeredolu da mataimakinsa Luck.

11– Ƙarƙashin Ganduje, an kafa ofisoshin APC a mazaɓu 8,813 a faɗin Najeriya

12– Ƙirkiro da yin rijistan zama ɗan jam’iyyar ta hanyar fasahar zamani

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

‎An Cafke Wani Mutum Da Zargin Sayar Da Jaririn ‘Yar’ uwarsa Naira Miliyan 2 a Legas

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wani mutum mai shekaru 30 da haihuwa bisa zargin sayar da jaririn ‘yar uwarsa mai wata daya kacal...

An Damƙa Walida Ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Namadi Ɗanmoɗi

An Damƙa Walida Ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Namadi Ɗanmoɗi Hukumar tsaron farin kaya ta DSS sun damƙa matashiya Walida Abdullahi Ibrahim ga Gwamnan Jihar Jigawa,...

Most Popular