HomeSashen HausaHadiza Gabon Na Shirin Barin Kaduna Zuwa Kano Da Shirin Talk Show

Hadiza Gabon Na Shirin Barin Kaduna Zuwa Kano Da Shirin Talk Show

-

Daya daga cikin makusantar tsohuwar Jarumar Kanywood Hadiza Gabon, ya tabbatar wa Jaridar ALFIJIR NEWS, wanda a yanzu jarumar ta fara tinanin dauke zauren Shirin daga Kaduna zuwa Kano.

 

“Hakan na biyo wa ne duba da irin cin fuskan da Masoya Adam A Zango Suka fara yi mata, ɗaya daga cikin Ma’aikatan ta a zauren Shirin Aliyu Mai Nasara yace an fara neman wuri a Kano domin komawa can da ci gaba da Shirin.”

 

“Hakan ya kara buɗe wani sabon fai-fai ne, na yadda Masoya fitaccen jarumin Kanywood din Adam A Zango Suke bayyana ita tsohuwar jarumar Hadiza Gabon da yin butulci ga Adamu, abin Mamaki har yanzu dai Adamu bai ce komai ba akan lamarin.

 

Daga Barr Nuraddeen Isma’eel

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

‎An Cafke Wani Mutum Da Zargin Sayar Da Jaririn ‘Yar’ uwarsa Naira Miliyan 2 a Legas

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wani mutum mai shekaru 30 da haihuwa bisa zargin sayar da jaririn ‘yar uwarsa mai wata daya kacal...

An Damƙa Walida Ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Namadi Ɗanmoɗi

An Damƙa Walida Ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Namadi Ɗanmoɗi Hukumar tsaron farin kaya ta DSS sun damƙa matashiya Walida Abdullahi Ibrahim ga Gwamnan Jihar Jigawa,...

Most Popular