Tuesday, June 16, 2026
HomeLabaraiHadiza Gabon Na Shirin Barin Kaduna Zuwa Kano Da Shirin Talk Show

Hadiza Gabon Na Shirin Barin Kaduna Zuwa Kano Da Shirin Talk Show

Daya daga cikin makusantar tsohuwar Jarumar Kanywood Hadiza Gabon, ya tabbatar wa Jaridar ALFIJIR NEWS, wanda a yanzu jarumar ta fara tinanin dauke zauren Shirin daga Kaduna zuwa Kano.

 

“Hakan na biyo wa ne duba da irin cin fuskan da Masoya Adam A Zango Suka fara yi mata, ɗaya daga cikin Ma’aikatan ta a zauren Shirin Aliyu Mai Nasara yace an fara neman wuri a Kano domin komawa can da ci gaba da Shirin.”

 

“Hakan ya kara buɗe wani sabon fai-fai ne, na yadda Masoya fitaccen jarumin Kanywood din Adam A Zango Suke bayyana ita tsohuwar jarumar Hadiza Gabon da yin butulci ga Adamu, abin Mamaki har yanzu dai Adamu bai ce komai ba akan lamarin.

 

Daga Barr Nuraddeen Isma’eel

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments