HomeLabaraiJirgin Ƙasan Kaduna–Abuja Ya Samu Tangardar Na‘ura a Rijana

Jirgin Ƙasan Kaduna–Abuja Ya Samu Tangardar Na‘ura a Rijana

-

Fasinjoji da dama sun shafe sa’o’i suna jiran gyara bayan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja da ya samu matsala a kusa da kauyen Rijana a ranar Litinin.

 

Rahotanni daga Daily Trust sun ce jirgin ya tashi daga Kaduna da misalin karfe 2:30 na rana, amma ya lalace a hanya, lamarin da ya jinkirta tafiyar da aka saba kammalawa cikin kusan sa’o’i biyu da rabi.

 

Majiyoyi sun ce matsalar ta tilasta wa jirgin tsayawa na dogon lokaci yayin da aka yi kokarin gyara shi kafin a ci gaba da tafiya.

 

Manajan tashar jirgin kasa ta Abuja na Hukumar NRC, Mista Modibbo, ya tabbatar da faruwar lamarin a sakon WhatsApp da ya aike ranar Litinin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

CAF President Calls for Unity After AFCON 2025 Final Controversy

The President of the Confederation of African Football (CAF), Patrice Motsepe, has called for unity and integrity in African football following the controversy that trailed...

ADC Activities Suspended in Katsina by Court Order

A High Court in Katsina State has ordered the suspension of all activities of the African Democratic Congress (ADC) across the state, pending the hearing...

Most Popular