HomeSashen HausaHadiza Gabon Na Shirin Barin Kaduna Zuwa Kano Da Shirin Talk Show

Hadiza Gabon Na Shirin Barin Kaduna Zuwa Kano Da Shirin Talk Show

-

Daya daga cikin makusantar tsohuwar Jarumar Kanywood Hadiza Gabon, ya tabbatar wa Jaridar ALFIJIR NEWS, wanda a yanzu jarumar ta fara tinanin dauke zauren Shirin daga Kaduna zuwa Kano.

 

“Hakan na biyo wa ne duba da irin cin fuskan da Masoya Adam A Zango Suka fara yi mata, ɗaya daga cikin Ma’aikatan ta a zauren Shirin Aliyu Mai Nasara yace an fara neman wuri a Kano domin komawa can da ci gaba da Shirin.”

 

“Hakan ya kara buɗe wani sabon fai-fai ne, na yadda Masoya fitaccen jarumin Kanywood din Adam A Zango Suke bayyana ita tsohuwar jarumar Hadiza Gabon da yin butulci ga Adamu, abin Mamaki har yanzu dai Adamu bai ce komai ba akan lamarin.

 

Daga Barr Nuraddeen Isma’eel

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Dalilan Da Ya Sa Na Bar APC Na Koma ADC– Inji Wada Protocol

‎Tsohon hadimin tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, Alhaji Mustapha Abdu Saulawa, wanda aka fi sani da Wada Protocol, ya bayyana dalilin da...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya kashe...

Most Popular