Abuja office

Abuja office
307 POSTS0 COMMENTS

Hisba Ta Bayyana Wuraren Da Ta Haramta Ƙwallon Ƙafa Lokacin Ramadan a Katsina

Hukumar Hisbah ta Jihar Katsina ta bayyana cewa ba ta haramta wasan ƙwallo gaba ɗaya a watan Ramadan ba, sai dai ta ɗauki matakin...

Idan Tinubu Bai Janye Maganar Haraji Ba Zai Gani A Akwatin Zaɓensa– Sheikh Yakubu Musa Katsina

Sheikh Yakubu Musa Katsina ya bayyana takaicin sa akan irin yadda musamman 'yan arewa suka kasa cim amfanin gwamnatin shugaba Bola Tinubu. A cewar shehin...

Jirgin Ƙasan Kaduna–Abuja Ya Samu Tangardar Na‘ura a Rijana

Fasinjoji da dama sun shafe sa’o’i suna jiran gyara bayan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja da ya samu matsala a kusa da kauyen...

Matashiya ‘Yar Shekara 18 Daga Katsina, Ta Haddace Al-qur’ani Maigirma ‎

Wata matashiya mai suna Amina Usman, ƴar shekara 18 daga Jihar Katsina, ta samu nasarar Saukar Alƙur'ani Mai Girma a shekarar da ta gabata. ‎ A...

Kanwan Katsina Advocates Establishment of FM Stations Across 3 Senatorial Zones Katsina

The Kanwan Katsina District Head of Ketare, Alhaji Usman Bello Kankara mni, has emphasized the need for continuous training and capacity building for journalists,...

‎Ganduje Ba Shi da Alhakin Sace Dadiyata – Shehu Sani

Tsohon dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Kaduna ta Tsakiya a Majalisar Dattawa ta 8, Shehu Sani, ya karyata zargin da tsohon gwamnan Jihar...

Sanya Zaɓen 2027 a Cikin Ramadana An Yi Ne Don Shirya Maguɗi- Atiku Abubakar

Jagoran haÉ—a ta ADC, Atiku ya buÆ™aci INEC ta sake duba ranar zaÉ“en 2027 saboda Ramadan.   Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya buÆ™aci Hukumar...

Abinda Ya Faru Da Ni Ya Zame Min Alkhairi– Malam Bala Dorayi

Malam Bala Dorayi, wanda aka fi sani da Sarkin Yakin Karyar Ƙasar Hausa, ya bayyana cewa abin da ya faru da shi a baya...

Most Popular

spot_img