HomeTagsAbuja Nigeria

Abuja Nigeria

Za mu ƙarar da ‘Yanbindiga a shekara ɗaya idan har Gwamnati za ta goya mana baya– inji CJTF

Haɗakar Jami'an Tsaron Sa-kai na Ƙasa (CJTF) ta ci alwashin karar da ƴanbindiga da ke addabar wasu sassa na Arewacin Nijeriya a cikin shekara...

Ɓarawo Ya Sace Motar Ayarin Mataimakin Gwamna A Gidan Gwamnatin Kano

Ɓarawo Ya Sace Motar Ayarin Mataimakin Gwamna A Gidan Gwamnatin Kano Wani barawon mota ya kutsa cikin Gidan Gwamnatin Kano da sanyin safiyar Litinin ya...

Ya kamata Amurka Ta San Cewa Akwai Doka A Duniya Kan Kaiwa Najeriya Hari– Inji Russia

Gwamnatin Russia ta yi kira ga shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump da ya san da cewa akwai dokoki a duniya kuma ko wacce ƙasa...

Tsohuwa Mai Shekaru 96 Ta Rasu Saman Ramin Masai A Kano

Hukumar Kwana-Kwana ta Nijar Kano ta tabbatar da rasuwar wata mata mai shekaru 96 sakamakon fadawa cikin ramin masai. A wata sanarwa da kakin hukumar,...

Wata Mata Ta Yi Garkuwa Da Kanta, Tare Da Neman Kuɗin Fansa Daga Mijinta A Edo

Wata Mata Ta Yi Garkuwa Da Kanta, Tare Da Neman Kuɗin Fansa Daga Mijinta A Edo Rundunar ƴansandan Jihar Edo ta kama wata mata mai...

CP Bello Shehu Charges Newly Deployed Constables to Uphold Discipline and Integrity

CP Bello Shehu Charges Newly Deployed Constables to Uphold Discipline and Integrity The Katsina State Commissioner of Police, CP Bello Shehu, has charged newly passed-out...

Masu Ƙwacen Waya Sun Hallaka Ma’aikaciyar Lafiya A Zariya

Wasu da ake zargin masu kwacen waya ne sun kashe ma’aikaciyar jinya a Asibitin Gambo Sawaba da ke Zariya a jihar Kaduna mai suna...

Gwamnan Katsina Ya Zama Abin Koyi Ga Sauran Jihohin Najeriya— Inji Kashim Shettima

Mataimakin shugaban ƙasar Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya bayyana cewa, Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Raɗɗa, ya zama abin koyi idan akai duba...

Most Popular

spot_img