HomeTagsBola Ahmed Tinubu

Bola Ahmed Tinubu

‎Majalisar Wakilai Ta Umarci A Yi Gyare-gyare a Kundin Sabbin Dokokin Haraji Bayan Samun Kura-kurai

Majalisar Wakilai ta bayar da umarnin sake duba sabbin dokokin gyaran haraji da aka amince da su kwanan nan, biyo bayan zargin bambance-bambance tsakanin...

Harin Da Amurka Ta Kai ‘Yan ta’adda Ne KaÉ—ai Ya Shafa– Inji Gwamnatin Sokoto

Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da cewa harin sama na haɗin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ya kai hari kan sansanonin ’yan ta’adda a...

Jiragen Yaƙin Da Muka Siya Daga Amurka, Za Su Iso Najeriya Nan Bada Jimawa Ba- Tinubu

Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta yi odar jiragen yaƙi guda huɗu daga Amurka, waɗanda za su iso Najeriya nan...

Najeriya Ta Tabbatar Da Harin Amurka Kan ‘Yan Ta’adda a Sokoto

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa Najeriya na ci gaba da haɗin gwiwar tsaro cikin tsari da ƙasashen duniya, ciki har da Amurka, domin...

Tinubu Ya Amince Da Ƙarin Albashi Kashi 40 Ga Mambobin ASUU

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta nuna farin ciki bayan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da ƙarin albashi da kashi 40...

‘Yan’ta’adda Za Su ÆŠandana KuÉ—ar Su Kan Harin Bom a masallacin Jihar Borno– Inji Shettima

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya yi Allah-wadai da harin bam da ya afku a wani masallaci da ke kasuwar Gamboru a Maiduguri, Jihar...

‎Yarjejeniyar Haraji Najeriya da Faransa Ta Haifar da Ruɗani

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tabbatar da sanya hannu kan wata yarjejeniya ta fahimtar juna (MoU) tsakanin Hukumar Tattara Haraji ta Ƙasa (FIRS) da Hukumar...

NSCDC Ta Tura Jami’ai 1,256 A Jihar Katsina, Don Kare Muhimman Kadarorin Kasa Da Ababen More Rayuwa

A wani mataki na musamman domin tabbatar da isasshen tsaro, Kwamandan NSCDC na Jihar Katsina, AD Moriki, ANIM, ya amince da tura jami’ai 1,256...

Most Popular

spot_img