HomeTagsKatsina

Katsina

Mutanen Wakilin Kudu ll, sun bayyana korafe-korafen su kan yadda aka raba gidan sauro a Katsina.

Ƙorafin mutanen Wakilin Kudu ll, yankin Daki Tara, Kofar Kaura, cikin birnin Katsina a kan yadda aka raba gidan sauro. 1. Dadamar mutanen yankin basu...

Bello Turji Ya Saki Mutane 32, Ya Amince Da Dakatar Da Hare-Hare a Zamfara.

Riƙaƙƙen ɗan bindiga da aka daɗe ana nema, Bello Turji, ya saki mutane 32 da ya yi garkuwa da su, tare da amincewa da...

Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani Ya Sauya Muƙaman wasu Kwamishinoni guda biyu

Gwamnan, ya aiwatar da wani ƙaramin sauyi a cikin Majalisar Zartaswarsa ta Jihar, inda ya sauya mukaman wasu manyan kwamishinoni guda biyu domin ƙara...

Citizens Submit Charter of Demands to Katsina Police Commissioner

Citizens and community stakeholders in Katsina State have submitted a Charter of Demands to the Commissioner of Police during a two-day Police-Community Engagement Workshop...

Nafi Son Cigaban Ƙasa A Kan Kowanne Muradi Na Kaina- Inji Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa kuma ɗaya daga cikin manyan jiga-jigan jam’iyyar PDP, Sule Lamido, ya bayyana cewa a shirye yake ya goyi bayan kowanne...

Rasuwar Buhari Baƙar Lahadi Ce Ga Najeriya- Inji Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Najeriya, Sanata Kashim Shettima, ya bayyana matukar kaÉ—uwarsa da rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, inda ya bayyana ranar rasuwarsa a matsayin...

Gwamnatin Katsina Za Ta FarfaÉ—o da noman Auduga da gina Cibiyar Sarrafa Nama

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta ƙuduri aniyar farfaɗo da noman Auduga da kuma kafa babbar cibiyar sarrafa...

An Æ™addamar da sabbin jami’ai da za su rinÆ™a ba ‘Yansanda bayanai a Katsina

Babban uba ga PCRC Alhaji Sabo Musa, ya jagoranci ƙaddamar da sabbin jami'ai da za su rinƙa ba 'Yandanda bayanai a ƙananan hukumomi 8,...

Most Popular

spot_img