Gwamna Radda Ya Ƙaddamar da Majalisar Sarakunan Jihar Katsina
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, Ph.D, CON, ya kaddamar da Majalisar Sarakunan Jihar Katsina,...
Ministan sadarwa, kirkire-kirkire da tattalin arzikin zamani, Bosun Tijani, ya ce ‘yan bindiga na amfani da “wani irin fasaha ta musamman” wajen yin kira...
Ma'aikatar Lafiya ta jihar Katsina ta shirya ma Dr. Ahmed Tijjani Hamza, gagarumar liyafa, tare da karramawa, a yayin da yake bankwana da ma'aikatan...
Al'umma daban-daban da suke a garin Danmusa dake jihar Katsina, sun zargi Tsohon Sakataren Gwamnatin jihar Katsina, Dr. Mustapha Inuwa, da sama da faɗin...
Ma’aikatar Ilimi a Matakin Farko da na Sakandire a jihar Katsina, haɗin gwiwa da Majalisar Turai (British Council), ta ƙaddamar da wani muhimmin shirin...
Alƙalin-alƙalai dake Katsina, Mai shari’a Musa Danladi Abubakar, ya gargaɗi Matasa a jihar da su guji shiga duk wani nau’i na aikata laifuka musamman...