HomeTagsNews

News

Jaruma Rahama Sadau, Ta Shirya Bikin Fina-finan Arewacin Najeriya

Fitacciyar jaruma a masana’antar Kannywood da Nollywood, Rahama Sadau, ta shirya bikin É—aga darajar fina-finan Arewacin Najeriya.   Jarumar ta ce ta shirya bikin ne domin...

‎Malami Ya Zargi DSS da Tauye Masa ’Yancin Kare Kansa a Kotu

‎Tsohon Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya, Abubakar Malami (SAN), ya zargi Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da daukar matakan hana shi...

Kashe Waɗanda Suka Hallaka Uwa Da ’Ya’yanta a Kano Ya Saɓa Wa Dokokin Najeriya— Babba Lauya a Kano

Wani babban Lauya a Kano ya yi gargadi kan kiran da ake na gaggauta hukuncin kisa kaitsaye ga waɗanda aka kama a Dorayi-Chiranci. ‎ ‎Shahararren lauya...

Dalilan Da Ya Sa Na Bar APC Na Koma ADC– Inji Wada Protocol

‎Tsohon hadimin tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, Alhaji Mustapha Abdu Saulawa, wanda aka fi sani da Wada Protocol, ya bayyana dalilin...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya...

‎’Yan Garin Dutsinma Sun Nuna Farin Ciki Bayan Zaman Sulhu da Barayin Daji

Al’ummar garin Dutsinma dake Jihar Katsina sun bayyana matuƙar farin ciki da jin daɗi biyo bayan zaman sulhun da aka kulla tsakanin jama’ar garuruwan...

Ba Mu Adawa Da Ma Su Sasanci, Domin Sulhu Ba Rauni ba Ne– Inji Ƙungiyar Civil Society Coalition for Peace a Katsina

‎Ƙungiyar Civil Society Coalition for Peace reshen jihar jihar Katsina, ta shirya taron Manema Labarai a Katsina, domin bayyana matsayarta kan shirin sulhu da...

‘Yanta’adda Sun Kai Hari Ayarin ‘Yan ÆŠaurin Aure, Sun Sace Amarya a Jihar Katsina

'Yan ta’adda a jihar Katsina, sun kai hari inda suka kashe wasu mahalarta É—aurin aure, tare da sace amarya da wasu mutane 17.   Nigerian Post...

Most Popular

spot_img