HomeTagsNigerian Post

Nigerian Post

Jami’an da Aka Kama Kan Yunkurin Juyin Mulki Za Su Ɗanɗana Kuɗarsu– Ministan Tsaro 

Ministan tsaron Najeriya, Christopher Musa, ya ce jami’an sojojin da aka kama bisa zargin yunkurin juyin mulki da aka dakile sun san sakamakon abin...

‘Yanbindiga Sun Ƙone Coci da Ofishin ‘Yansanda, Sun Sace Mutane a Jihar Neja

Rahotanni da ke shigowa daga Jihar Neja na nuni da cewa wasu yan bindiga É—auke da muggan makamai sun kai wani mummunan hari a...

Kotu Ta Tsare Shugaban KANSIEC da Wasu Mutum 2 Kan Zargin Badaƙalar Kuɗaɗe

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kano (KANSIEC), Sani Malumfashi, tare...

‎CBN Ta Ɗaga Lasisin Opay, Moniepoint, Palmpay Zuwa Matakin Ƙasa

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ɗaga lasisin wasu manyan kamfanonin FinTech da bankunan microfinance, ciki har da Opay, Moniepoint da Palmpay, zuwa lasisin ƙasa,...

Jaruma Rahama Sadau, Ta Shirya Bikin Fina-finan Arewacin Najeriya

Fitacciyar jaruma a masana’antar Kannywood da Nollywood, Rahama Sadau, ta shirya bikin É—aga darajar fina-finan Arewacin Najeriya.   Jarumar ta ce ta shirya bikin ne domin...

‎Malami Ya Zargi DSS da Tauye Masa ’Yancin Kare Kansa a Kotu

‎Tsohon Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya, Abubakar Malami (SAN), ya zargi Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) da daukar matakan hana shi...

Kashe Waɗanda Suka Hallaka Uwa Da ’Ya’yanta a Kano Ya Saɓa Wa Dokokin Najeriya— Babba Lauya a Kano

Wani babban Lauya a Kano ya yi gargadi kan kiran da ake na gaggauta hukuncin kisa kaitsaye ga waɗanda aka kama a Dorayi-Chiranci. ‎ ‎Shahararren lauya...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya...

Most Popular

spot_img