HomeTagsNigerian Post

Nigerian Post

Gwamna Radda Ya Ƙaddamar da Majalisar Sarakunan Jihar Katsina

Gwamna Radda Ya Ƙaddamar da Majalisar Sarakunan Jihar Katsina Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, Ph.D, CON, ya kaddamar da Majalisar Sarakunan Jihar Katsina,...

Odua People’s Assembly Ta Nemi Gwamnati Ta Gudanar Da Bincike Gaggawa Kan Matawalle

Sun ce, zargin alaƙa da ‘yan bindiga barazana ce ga tsaron Najeriya.   Ƙungiyar Odua People’s Assembly (OPA) ta nuna damuwa matuƙa kan zargin da ake...

Duniya Za Ta Fuskanci Ƙalubale, Idan Najeriya Ta Wargaje– Inji Sanata Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Ƙasa a Najeriya, Kashim Shettima ya ce gwamnatin Tinubu ba za ta taɓa bari Najeriya ta ruguje a hannunta ba, komai rintsi.   Kamar...

An Ƙone Wata Matar Aure Da Ɗanta A Kano 

Mazauna unguwar Sheka Sabuwar Gandu da ke cikin birnin Kano, sun shiga firgici a ranar Lahadi bayan kisan wata mata mai juna biyu da...

Amurka Da Najeriya Na Dab da Cimma Yarjejeniyar Tsarin Tsaro Don Yakar Boko Haram da ISIS

Danmajalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya ce Amurka da Najeriya na dab da cimma matsaya kan wani tsarin tsaro na dabaru da nufin yaƙar...

Dole A Gaggauta Binciken Ƙaramin Ministan Tsaro Kan Zargin Alaƙa Da Yan Bindiga– Cewar CNG

Gamayyar Kungiyoyin Arewacin Najeriya Ta Buƙaci A Gaggauta Bincike Mai Zurfi Kan Zargin Da Ake Yiwa Matawalle Da Alaƙa Da Yan Bindiga   Ƙungiyar Coalition of...

Ban Da Alƙalai A Jerin Waɗanda Za a Cire Wa ‘Yansandan Da Ke Ba Su Kariya a Najeriya– Inji Alkalin Alkalai

Babbar Mai Shari’a ta Nijeriya, Justice Kudirat Kekere-Ekun, ta bayyana cewa umarnin Shugaban kasa na janye jami’an ‘yan sanda da ke aiki a matsayin...

‘Yanbindiga Sun Ƙirƙiro Wata Fasaha Ta Musamman Don Kauce Wa Bibiyar Su– Inji Ministan Sadarwa

Ministan sadarwa, kirkire-kirkire da tattalin arzikin zamani, Bosun Tijani, ya ce ‘yan bindiga na amfani da “wani irin fasaha ta musamman” wajen yin kira...

Most Popular

spot_img