HomeSashen HausaHukumomin Saudiyya sun amince da binne Aminu Dantata a Madina

Hukumomin Saudiyya sun amince da binne Aminu Dantata a Madina

-

Gwamnatin kasar Saudiyya ta amince da binne fitaccen dan kasuwar nan na Najeriya, Aminu Dantata a birnin Madina mai alfarma.

Babban sakatare mai zaman kansa, Mustapha Junaid, ya tabbatar da faruwar lamarin a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

A cewarsa, za a dauki gawar mamacin ne daga Abu Dahabi ta ƙasar Dubai zuwa ƙasar Saudiyya.

Ana sa ran za a yi jana’izar ne a safiyar ranar Litinin a birnin Madina.

Alhaji Aminu Dantata, na É—aya daga cikin hamshakan attajiran Najeriya, ya rasu a Dubai bayan ya yi fama da doguwar jinya ya rasu yana da shekaru 94 a Duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

PDP da APC Sun Fusata Kan Hukuncin Kotun Kanada Na Dangantasu Da Ta’addanci

Wata kotun tarayya a ƙasar Kanada ta haifar da cece-kuce bayan da ta danganta manyan jam’iyyun siyasa na Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP) da All...

Nigeria’s Inflation Rate Eases to 21.88% in July — NBS

Nigeria’s annual inflation rate eased to 21.88% in July 2025, down from 22.22% recorded in June, according to the latest figures released by the National...

Most Popular