HomeSashen HausaHukumomin Saudiyya sun amince da binne Aminu Dantata a Madina

Hukumomin Saudiyya sun amince da binne Aminu Dantata a Madina

-

Gwamnatin kasar Saudiyya ta amince da binne fitaccen dan kasuwar nan na Najeriya, Aminu Dantata a birnin Madina mai alfarma.

Babban sakatare mai zaman kansa, Mustapha Junaid, ya tabbatar da faruwar lamarin a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

A cewarsa, za a dauki gawar mamacin ne daga Abu Dahabi ta ƙasar Dubai zuwa ƙasar Saudiyya.

Ana sa ran za a yi jana’izar ne a safiyar ranar Litinin a birnin Madina.

Alhaji Aminu Dantata, na É—aya daga cikin hamshakan attajiran Najeriya, ya rasu a Dubai bayan ya yi fama da doguwar jinya ya rasu yana da shekaru 94 a Duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

NATA Mourns Former President Buhari, Describes Him as a Pillar of National Service

NATA Mourns Former President Buhari, Describes Him as a Pillar of National Service Nigeria Automobile Technicians Association (NATA) Katsina State Council Mourns the Passing of Former...

Katsina NUJ Mourns Former President Muhammadu Buhari, Describes His Death as Monumental Loss

The Katsina State Council of the Nigeria Union of Journalists (NUJ) has expressed deep sorrow over the death of Nigeria’s former President, Muhammadu Buhari, GCFR,...

Most Popular