HomeSashen HausaMutanen Wakilin Kudu ll, sun bayyana korafe-korafen su kan yadda aka raba...

Mutanen Wakilin Kudu ll, sun bayyana korafe-korafen su kan yadda aka raba gidan sauro a Katsina.

-

Ƙorafin mutanen Wakilin Kudu ll, yankin Daki Tara, Kofar Kaura, cikin birnin Katsina a kan yadda aka raba gidan sauro.

1. Dadamar mutanen yankin basu san lokacin da aka bada kati ba, bare su samu gidan sauron. Sai dai su ga mutanen wasu unguwanni na zuwa amsar gidan sauron cikin anguwar.

2. Dadamar waɗanda suka samu gidan sauron guda ɗaya ko biyu aka riƙa basu, saɓanin abinda suka ce an rubuta a kan katinsu.

3. Dadamar mutanen unguwar sun ce, kan idonsu ake ɗaukar dila-dila ta gidan sauron cikin dare a kan babura, ƙurƙura da mota.

4. Wasu mutanen da suka je amsa ce masu aka riƙa yi, “katunanku basu yi”.

Wane mataki kamsilan yankin, shugaban ƙaramar hukumar Katsina da sauran mahukunta suka ɗauka a kan wannan abubuwan da aka lissafa sama?

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Nijeriya Ta Musanta Zargin Leken Asiri Kan Jirginta Da Ke Burkina-Faso

Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta karyata jita-jitar da ke cewa jirginta kirar C-130 da ya sauka ba tare da shiri ba a Bobo-Dioulasso,...

Duniya Za Ta Fuskanci Ƙalubale, Idan Najeriya Ta Wargaje– Inji Sanata Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Ƙasa a Najeriya, Kashim Shettima ya ce gwamnatin Tinubu ba za ta taɓa bari Najeriya ta ruguje a hannunta ba, komai rintsi.   Kamar yadda...

Most Popular