HomeSashen HausaEFCC Ta Mayar Da Martani Ga Malami Kan Zargin Sanya Siyasa A...

EFCC Ta Mayar Da Martani Ga Malami Kan Zargin Sanya Siyasa A Ayyukanta

-

Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta (EFCC) ta ce ba ta da alaka da siyasa a yadda take gudanar da ayyukanta.

 

Hukumar ta bayyana hakan ne yayin da take mayar da martani ga zargin da tsohon Antoni Janar na Tarayya, Abubakar Malami, ya yi cewa an soke belinsa ne saboda halartar wani taron siyasa a Jihar Kebbi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

SUBEB Chairman Reiterates Need for Compliance with Minimum Standards for School Infrastructure in Katsina

Executive Chairman Katsina State Universal Board has restated necessity of complying Minimum Standard for Schools' Infrastructure in the state.   Dr. Kabir Magaji Gafiya stated this during...

Amurka Ta Ƙwace Wani Babban Jirgin Dakwan Mai Na Najeriya

Dakarun tsaron gabar tekun Amurka da ke aiki tare da sojojin ruwan ƙasar, sun kama wani babban jirgin ruwa na Najeriya da ake kira da...

Most Popular