HomeSashen Hausa‎‘Yanbindiga Sun Hallaka Mutane 20, Sun Kone Rabin Wani Gari a Katsina

‎‘Yanbindiga Sun Hallaka Mutane 20, Sun Kone Rabin Wani Gari a Katsina

-

Aƙalla mutane 20 ne suka rasa rayukansu a garin Doma, dake Karamar Hukumar Faskari, dake cikin Jihar Katsina, bayan da ’yan bindiga dauke da manyan makamai suka kai hari a tsakiyar rana, a ranar Talata.

‎Majiyar Katsina Times ta wallafa a shafinta cewa, harin ya fi shafar manyan shugabannin addini, shugabannin magargajiya da wakilan tsaro, yayin da maharan suka rika harbe-harbe da kone gidaje, shaguna da motoci, lamarin da ya bar mutane da yawa ba tare da matsuguni ba.

‎Har zuwa yanzu, jami’an tsaro ba su fitar da cikakken bayani ba, yayin da al’ummar garin ke cikin jimami da fargaba, inda suke kira ga gwamnatocin jiha dana tarayya da su ɗauki matakan gaggawa akan lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Kanwan Katsina Advocates Establishment of FM Stations Across 3 Senatorial Zones Katsina

The Kanwan Katsina District Head of Ketare, Alhaji Usman Bello Kankara mni, has emphasized the need for continuous training and capacity building for journalists, particularly...

‎Ganduje Ba Shi da Alhakin Sace Dadiyata – Shehu Sani

Tsohon dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Kaduna ta Tsakiya a Majalisar Dattawa ta 8, Shehu Sani, ya karyata zargin da tsohon gwamnan Jihar Kaduna,...

Most Popular