HomeSashen HausaAfenifere Ta Goyi Bayan Harin Da Amurka Ta Kai a Sokoto

Afenifere Ta Goyi Bayan Harin Da Amurka Ta Kai a Sokoto

-

Kungiyar Afenifere, wadda ke wakiltar al’ummar Yarbawa a fannin siyasa da zamantakewa, ta bayyana goyon bayanta ga hare-haren jiragen yakin Amurka da aka kai kan sansanonin kungiyar ta’addanci ta ISIS a jihar Sokoto.

 

Kungiyar ta yaba wa gwamnatin tarayya bisa abin da ta bayyana a matsayin hare-haren da suka kasance masu muhimmanci kuma a kan lokaci, duba da halin rashin tsaro da ke kara ta’azzara a sassan kasar nan.

 

Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ta tabbatar da cewa an gudanar da harin ne ta hanyar hadin gwiwa tsakanin Najeriya da Amurka, domin kai wa sansanonin ‘yan ta’addan ISIS da ke jihar Sokoto.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Abinda Ya Faru Da Ni Ya Zame Min Alkhairi– Malam Bala Dorayi

Malam Bala Dorayi, wanda aka fi sani da Sarkin Yakin Karyar Ƙasar Hausa, ya bayyana cewa abin da ya faru da shi a baya kaddara...

‎Kim Jong Un Ya Zaɓi Ƴarsa Mai Shekara 13 a Matsayin Wadda Za Ta Gaje Shi ‎

Rahotanni daga National Intelligence Service (NIS) sun bayyana cewa shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un, ya zaɓi ƴarsa mai shekara 13, Kim Ju Ae,...

Most Popular