HomeSashen HausaAfenifere Ta Goyi Bayan Harin Da Amurka Ta Kai a Sokoto

Afenifere Ta Goyi Bayan Harin Da Amurka Ta Kai a Sokoto

-

Kungiyar Afenifere, wadda ke wakiltar al’ummar Yarbawa a fannin siyasa da zamantakewa, ta bayyana goyon bayanta ga hare-haren jiragen yakin Amurka da aka kai kan sansanonin kungiyar ta’addanci ta ISIS a jihar Sokoto.

 

Kungiyar ta yaba wa gwamnatin tarayya bisa abin da ta bayyana a matsayin hare-haren da suka kasance masu muhimmanci kuma a kan lokaci, duba da halin rashin tsaro da ke kara ta’azzara a sassan kasar nan.

 

Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ta tabbatar da cewa an gudanar da harin ne ta hanyar hadin gwiwa tsakanin Najeriya da Amurka, domin kai wa sansanonin ‘yan ta’addan ISIS da ke jihar Sokoto.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Dalilan Da Ya Sa Na Bar APC Na Koma ADC– Inji Wada Protocol

‎Tsohon hadimin tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, Alhaji Mustapha Abdu Saulawa, wanda aka fi sani da Wada Protocol, ya bayyana dalilin da...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya kashe...

Most Popular