Rahotanni daga Jihar Bauchi sun nuna cewa jamiāan tsaro sun kama wasu matasa bayan wani aure da aka daura wa wasu matasa a kan sadakin Naira 3,000 ya jawo ce-ce-ku-ce a gari.
An ce an kama angon, amaryar da wasu abokansu bayan umarnin da gwamnatin jihar ta bayar na gudanar da bincike kan lamarin.
Shugaban Ęungiyar āyan sintiri ta jihar ya bayyana cewa an shafe kwanaki ana neman matasan kafin daga bisani aka cafke su.
Lamarin dai ya haddasa muhawara a tsakanin alāumma, inda mutane ke bayyana mabambantan raāayoyi kan batun.
Me raāayinku kan wannan lamari?
