HomeSashen HausaHukumomin Saudiyya sun amince da binne Aminu Dantata a Madina

Hukumomin Saudiyya sun amince da binne Aminu Dantata a Madina

-

Gwamnatin kasar Saudiyya ta amince da binne fitaccen dan kasuwar nan na Najeriya, Aminu Dantata a birnin Madina mai alfarma.

Babban sakatare mai zaman kansa, Mustapha Junaid, ya tabbatar da faruwar lamarin a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

A cewarsa, za a dauki gawar mamacin ne daga Abu Dahabi ta ƙasar Dubai zuwa ƙasar Saudiyya.

Ana sa ran za a yi jana’izar ne a safiyar ranar Litinin a birnin Madina.

Alhaji Aminu Dantata, na ɗaya daga cikin hamshakan attajiran Najeriya, ya rasu a Dubai bayan ya yi fama da doguwar jinya ya rasu yana da shekaru 94 a Duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

‎An Cafke Wani Mutum Da Zargin Sayar Da Jaririn ‘Yar’ uwarsa Naira Miliyan 2 a Legas

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wani mutum mai shekaru 30 da haihuwa bisa zargin sayar da jaririn ‘yar uwarsa mai wata daya kacal...

An Damƙa Walida Ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Namadi Ɗanmoɗi

An Damƙa Walida Ga Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Namadi Ɗanmoɗi Hukumar tsaron farin kaya ta DSS sun damƙa matashiya Walida Abdullahi Ibrahim ga Gwamnan Jihar Jigawa,...

Most Popular