HomeSashen HausaRundunar Sojin Sama Ta Yi Luguden Wuta Kan Maɓoyar Yanta'adda A Dajin...

Rundunar Sojin Sama Ta Yi Luguden Wuta Kan Maɓoyar Yanta’adda A Dajin Sambisa

-

Rundunar Sojin Sama ta Ƙasa ta ce ta ƙaddamar da luguden wuta mai ƙarfi a Arra, wani sanannen mafakar ƴan ta’adda a Sambisa.

 

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan Hulɗa da Jama’a da Bayar da Bayanai, Air Commodore Ehimen Ejodame, ya fitar a jiya Laraba a Abuja.

 

Ya ce an gudanar da luguden ne bayan umarnin da Babban Hafsan Sojin Sama, Air Marshal Sunday Aneke, ya bayar.

 

Ejodame ya ce an kai harin ne bayan bayanan sirri da sa ido da kuma bincike da suka gano motsin ‘yan ta’adda bayan kwanton ɓaunar da aka yi a Kashomri ranar 17 ga Oktoba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Katsina Police Received 29 New ASPs From The Nigeria Police Academy, Wudil

The Katsina State Police Command has received 29 newly posted Assistant Superintendents of Police (ASPs) from the Nigeria Police Academy, Wudil. Welcoming the officers, the...

Yawancin Fulanin Da Suke Ta’addanci Ba Su Da Addini, Ba Su San Allah Ba– Nasir El Rufa’i ‎

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya bayyana cewa yawancin mutanen Fulani da ake zargi da aikata ta'addanci da kashe kashe a sassa daban...

Most Popular