Abuja office

Abuja office
284 POSTS0 COMMENTS

Dalilan Da Ya Sa Na Bar APC Na Koma ADC– Inji Wada Protocol

‎Tsohon hadimin tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, Alhaji Mustapha Abdu Saulawa, wanda aka fi sani da Wada Protocol, ya bayyana dalilin...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya...

‎’Yan Garin Dutsinma Sun Nuna Farin Ciki Bayan Zaman Sulhu da Barayin Daji

Al’ummar garin Dutsinma dake Jihar Katsina sun bayyana matuƙar farin ciki da jin daɗi biyo bayan zaman sulhun da aka kulla tsakanin jama’ar garuruwan...

Ba Mu Adawa Da Ma Su Sasanci, Domin Sulhu Ba Rauni ba Ne– Inji Ƙungiyar Civil Society Coalition for Peace a Katsina

‎Ƙungiyar Civil Society Coalition for Peace reshen jihar jihar Katsina, ta shirya taron Manema Labarai a Katsina, domin bayyana matsayarta kan shirin sulhu da...

‘Yanta’adda Sun Kai Hari Ayarin ‘Yan ÆŠaurin Aure, Sun Sace Amarya a Jihar Katsina

'Yan ta’adda a jihar Katsina, sun kai hari inda suka kashe wasu mahalarta É—aurin aure, tare da sace amarya da wasu mutane 17.   Nigerian Post...

‎Wata Mata Ta Rasu A Kano Bisa Zargin Sakacin Likitoci

Wata mata mai suna Aishatu Umar, mazauniyar Jihar Kano, ta rasu da misalin ƙarfe 1:00 na dare bayan shafe tsawon watanni tana fama da...

Daga Cikin Kasafin 2026, An Ware Naira Biliyan 1.07 Don Gyaran Gidan Tinubu da Shettima

Gwamnatin tarayya ta ware Naira biliyan 1.07 domin gyaran gidajen Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shettima a kasafin kuÉ—in 2026, lamarin da...

Mutane 22 Sun Rasu A HaÉ—urran Mota Tsakanin Hanyar Abuja da Kaduna

Mutane 12 sun mutu a kauyen Gada-Biyu da ke kan titin Abuja zuwa Lokoja bayan wata tirela mai É—auke da gawayi ta buge mutane...

Most Popular

spot_img