HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

PDP da APC Sun Fusata Kan Hukuncin Kotun Kanada Na Dangantasu Da Ta’addanci

Wata kotun tarayya a ƙasar Kanada ta haifar da cece-kuce bayan da ta danganta manyan jam’iyyun siyasa na Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP) da...

An Maido Mabarata 13 Yan Asalin Jihar Katsina Daga Birnin Tarayya Abuja

Gwamnatin Jihar Katsina ta karɓi wasu mutane su 13 yan asalin jihar, da aka maido daga Birnin Tarayya Abuja da suke yawon Bará Kwamishinan Raya...

PDP Ta Yi Tur Da Kamen Da Aka Yi Ma Tsohon Gwamna Aminu Waziri Tambuwal

Jam’iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da kamawa tare da tsare tsohon gwamnan jihar, Sanata Aminu Waziri Tambuwal, tana zargin jam’iyyar APC...

DA ÆŠUMI-ÆŠUMINSA: Ana Ci Gaba Da Gangamin Bikin Ranar Matasa Ta Duniya A Sassan Najeriya

Matasa a lungu da saƙo na sassan ƙasar Najeriya, suna ci gaba da gangamin bikin tunawa da ranar Matasa ta Duniya, inda su ke...

Mutanen Wakilin Kudu ll, sun bayyana korafe-korafen su kan yadda aka raba gidan sauro a Katsina.

Ƙorafin mutanen Wakilin Kudu ll, yankin Daki Tara, Kofar Kaura, cikin birnin Katsina a kan yadda aka raba gidan sauro. 1. Dadamar mutanen yankin basu...

Gwamnatin Tarayya Ta Ware Naira Biliyan 4.2 Don Bunkasa Bincike da Fasaha a Makarantun Gaba da Sakandire.

Gwamnatin Tarayya ta amince da bayar da tallafin naira biliyan 4.2 ga ayyukan bincike 158 da ke karkashin Asusun Tallafawa Bincike na TETFund (NRF)...

Bello Turji Ya Saki Mutane 32, Ya Amince Da Dakatar Da Hare-Hare a Zamfara.

Riƙaƙƙen ɗan bindiga da aka daɗe ana nema, Bello Turji, ya saki mutane 32 da ya yi garkuwa da su, tare da amincewa da...

Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani Ya Sauya Muƙaman wasu Kwamishinoni guda biyu

Gwamnan, ya aiwatar da wani ƙaramin sauyi a cikin Majalisar Zartaswarsa ta Jihar, inda ya sauya mukaman wasu manyan kwamishinoni guda biyu domin ƙara...

Most Popular

spot_img