HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

NSCDC, Rundunar ‘Yan’sanda Da DSS, Sun Jaddada Cigaba da Hadin Gwaiwa Don Yaƙi Da Aikata Laifuka A Jihar Katsina

NSCDC, Rundunar ‘Yan'sanda Da DSS, Sun Jaddada Cigaba da Hadin Gwaiwa Don Yaƙi Da Aikata Laifuka A Jihar Katsina Hukumar Tsaro ta Civil Defence (NSCDC)...

An Zargi Sanata Babba Kaita Da Karbar Kudin Aikin Madatsar Ruwa Ta Kankia Har Sau Biyu Kuma Ba’a Yi Aikin Ba

An Zargi Sanata Babba Kaita Da Karbar Kudin Aikin Madatsar Ruwa Ta Kankia Har Sau Biyu Kuma Ba'a Yi Aikin Ba Manoman Rani da ke...

Gwamna Abba Ya Aika Sunayen Kwamishinoni Biyu Zuwa Majalisar Dokokin Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya aika sunayen mutane biyu zuwa Majalisar Dokokin Kano domin tantancewa a matsayin sabbin Kwamishinoni kuma mambobin...

Hukumar NSCDC A Katsina Ta Yi Sabon Shugaba

Hukumar Tsaro ta NSCDC reshen Jihar Katsina ta samu sabon kwamanda bayan sauyin shugabanci da ya gudana a ranar Litinin, 22 ga watan Satumba,...

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Horas Da Malamai 250 Da Faransifal 50, Don Inganta Ilmin Jihar

Ma’aikatar Ilimi a Matakin Farko da na Sakandire a jihar Katsina, haɗin gwiwa da Majalisar Turai (British Council), ta ƙaddamar da wani muhimmin shirin...

Ma’aikatar Shari’a Ta Katsina Ta Naɗa Mace Ta Farko A Matsayin Babbar Magatakarda

Ma'aikatar Shari’a ta jihar Katsina ta naɗa Basira Umar a matsayin mace ta farko da za ta rike mukamin Babbar Magatakarda ta Babbar Kotun...

Farashin Abinci Na Ci-gaba Da Yin Rugu-rugu A Wasu Kasuwannin Jihar Yobe Da Kaduna

Yadda farashin kasuwannin na Dawasa a ƙaramar hukumar Nangere jihar YOBE ya kasance, a ranar 18 ga watan Satumba 2025.   Masara dan aure – ₦35,000 to...

Za a Dinga Koyar Da Yaren Chana A Makaratun Sakandare Na Najeriya- Gwamnatin Taraiya

Za a Dinga Koyar Da Yaren Chana A Makaratun Sakandare Na Najeriya- Gwamnatin Taraiya Gwamnatin Tarayya ta sanar da saka harshen Chana (Mandarin) a cikin...

Most Popular

spot_img