HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

NSCDC Ta Cika Hannunta Da Sojin Bogi A Jihar Katsina

Hukumar Tsaro Ta Farin Kaya Ta (NSCDC) Reshen Jihar Katsina Ta Kama wanda ake zargi da sojan gona amatsayin ma'aikacin hukumar a yan'kin unguwar...

‘Yan Tsagin Wike Sun Gindaya Wa PDP Sabbin Sharudda Kafin Babban Taro

Wasu ƴaƴan jam'iyyar PDP da ake ganin ƴan tsagin Ministan Abuja, Nyesom Wike ne sun gudanar da wani taro a daren jiya Litinin a...

Ƴansanda Sun Kama Mutane Biyu Dake Safarar Manyan Makamai Daga Jihar Jigawa Zuwa Katsina

Rundunar Ƴansandan Jihar Katsina ta yi nasarar chafke masu safarar Makamai daga jihar Jigawa zuwa ƙaramar hukumar Safana ta jihar Katsina, inda aka kama...

‘Yan Bindigar Da Suka Sace Mutane 3 A Tsakiyar Katsina Sun Nemi Miliyan 600 Kuɗin Fansa

Wasu ’yan bindiga da suka sace wasu ma’aurata da ’yarsu yayin wani hari da suka kai a unguwar Filin Canada da ke Sabuwar Unguwa...

Hanyoyin Da Matasa Ya Kamata Su Bi Domin Gina Rayuwarsu Tun Kafin Tsufa – Inji Ameer Salisu Yaro

Da yake ƙarin haske kan shawarwarin, ya ce ‎lokacin samartaka da ƙuruciya ba kawai mataki ne na rayuwa kaɗai ba, mataki ne wanda ake...

NSCDC Ta Kama Matashi Ɗauke da Miyagun Ƙwayoyi A Katsina

Hukumar Tsaron Fararen Hula ta Najeriya (NSCDC), reshen jihar Katsina, ta tabbatar da cafke wani Matashi mai shekaru 18 da ake zargi da safarar...

Magoya Bayan APC Da Dama Sun Sauya Sheƙa Zuwa ADC a Jihar Sokoto

A Jihar Sokoto, magoya bayan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da dama, musamman daga Ƙaramar Hukumar Gada, sun sauya sheƙa zuwa jam’iyyar African Democratic...

Bama Goyan Bayan Ayyukan Ta’addanci A Najeriya Domin Muma An Kashe Mana Fulani Sun Fi Dubu 20,000- Miyetti Allah

Shugaban ƙungiyar ya kuma ce an sace ma su shanu sun fi Miliyan haɗu cikin shekaru biyar da suka gabata. Shugaban ƙungiyar Baba Usman Ngelzerma...

Most Popular

spot_img