HomeSashen Hausa

Sashen Hausa

An Æ™addamar da sabbin jami’ai da za su rinÆ™a ba ‘Yansanda bayanai a Katsina

Babban uba ga PCRC Alhaji Sabo Musa, ya jagoranci ƙaddamar da sabbin jami'ai da za su rinƙa ba 'Yandanda bayanai a ƙananan hukumomi 8,...

Jirgin Rano Air Ya Samu Matsalar Injin Saman Iska Kan Hanyar Sa Ta Zuwa Katsina

Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Najeriya (NCAA) ta bayar da umarnin tsayar da wani jirgin sama na kamfanin Rano Air mai lamba...

Nasarori 12 Da Dakta Abdullahi Umar Ganduje Ya Kafa A Shugabancin APC

Jerin basarori 12 da Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kafa a shugabancin jam'iyyar APC na ƙasa da babu shugabanta da ya taɓa kafawa a...

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranci tawogar Kano da Jigawa zuwa halartar jana’izar Dantata a Madina

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tashi daga Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano, inda yake jagorantar wata babbar tawaga domin...

Hukumomin Saudiyya sun amince da binne Aminu Dantata a Madina

Gwamnatin kasar Saudiyya ta amince da binne fitaccen dan kasuwar nan na Najeriya, Aminu Dantata a birnin Madina mai alfarma. Babban sakatare mai zaman kansa,...

NUPSRAW Ta Yabawa Gwamna Radda Akan Biyan Albashin Ma’aikata Kan Kari

Kungiyar Sakatarori Da Masu Fitarwa Da Adana Bayanai Ta Kasa Reshen Arewacin Najeriya(NUPSRAW),ta yabawa Gwamna Dikko Ummaru Radda akan yadda yake biyan albashin ma'aikata...

Dalilan da su ka sa Ganduje ya yi murabus na shugabancin jam’iyyar APC

Dalilan da su ka sa Ganduje ya yi murabus na shugabancin jam'iyyar APC A cikin wani mataki da ya ba da mamaki, Abdullahi Umar Ganduje,...

NDLEA ta kama mutane 424 ɗauke da miyagun ƙwayoyi a Katsina

A ƙoƙarin da hukumar NDLEA take yi na daƙile sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a jihar Katsina, ta kama mutane 424 ɗauke da miyagun...

Most Popular

spot_img