HomeLabarai'Yan Jarida 128 Suka Halaka A Sassan Duniya A Shekarar 2025– Rahoto...

‘Yan Jarida 128 Suka Halaka A Sassan Duniya A Shekarar 2025– Rahoto IFJ

-

Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Ƙasa da Ƙasa (IFJ) ta ce jimillar ’yan jarida 128 aka kashe a fadin duniya a shekarar 2025, kuma fiye da rabinsu a yankin Gabas ta Tsakiya suke.

 

Sakataren Janar na IFJ, Anthony Bellanger, ya shaida wa AFP cewa wannan adadi mai muni, wanda ya karu daga na shekarar 2024, “ba wai kididdiga ba ce kawai, illa wani gargaɗin duniya ga abokan aikinmu.”

 

Ƙungiyar ta nuna damuwa musamman kan halin da ake ciki a yankunan Falasdinu, inda ta ce ta kiyaye mutuwar ’yan jarida 56 a shekarar 2025 yayin da yaƙin Isra’ila da Hamas ya ci gaba a Gaza.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

MTN Suspends Airtime and Data Loan Services

Telecommunications company MTN Nigeria has announced the temporary suspension of its airtime and data loan service, known as Xtratime, following new regulations introduced by the...

Atletico Knock Out Barcelona to Secure First Semifinal Spot in Eight Years

Atlético Madrid reached the semifinals for the first time since 2017 after knocking out FC Barcelona. Barcelona started the match strongly, with Lamine Yamal and Ferran...

Most Popular