HomeSashen Hausa'Yan Jarida 128 Suka Halaka A Sassan Duniya A Shekarar 2025– Rahoto...

‘Yan Jarida 128 Suka Halaka A Sassan Duniya A Shekarar 2025– Rahoto IFJ

-

Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Ƙasa da Ƙasa (IFJ) ta ce jimillar ’yan jarida 128 aka kashe a fadin duniya a shekarar 2025, kuma fiye da rabinsu a yankin Gabas ta Tsakiya suke.

 

Sakataren Janar na IFJ, Anthony Bellanger, ya shaida wa AFP cewa wannan adadi mai muni, wanda ya karu daga na shekarar 2024, “ba wai kididdiga ba ce kawai, illa wani gargaɗin duniya ga abokan aikinmu.”

 

Ƙungiyar ta nuna damuwa musamman kan halin da ake ciki a yankunan Falasdinu, inda ta ce ta kiyaye mutuwar ’yan jarida 56 a shekarar 2025 yayin da yaƙin Isra’ila da Hamas ya ci gaba a Gaza.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Dalilan Da Ya Sa Na Bar APC Na Koma ADC– Inji Wada Protocol

‎Tsohon hadimin tsohon Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari, Alhaji Mustapha Abdu Saulawa, wanda aka fi sani da Wada Protocol, ya bayyana dalilin da...

Yaron Shago Ya Hallaka Ubangidansa da Almakashi a Gombe, Kwanaki Kadan Da Aurensa

Jihar Gombe ta shiga alhini biyo bayan wani mummunan lamari da ya faru a unguwar Bolari, cikin birnin Gombe, inda wani yaron shago ya kashe...

Most Popular