HomeTagsBola Ahmed Tinubu

Bola Ahmed Tinubu

Jiragen Yaƙi 24 Da Najeriya Ta Siya A Italiya Na Dab Da Isowa Ƙasar

Najeriya na shirin karɓar jiragen yaƙi M-346 guda 24 daga ƙasar Italiya, a matsayin mafi girman sayen jiragen soji da aka taɓa yi a...

Buhari Har Kulle Dakinsa Ya Rinƙa Yi Saboda Ya Yadda Da Jita-jitar Zan Kashe Shi— Inji Aisha Buhari

Aisha Buhari, matar marigayi tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari, ta ce mijinta ya fara kulle ɗakinsa bayan jita-jitar da ta bazu a Aso Rock...

Amurka Ta Ƙwace Wani Babban Jirgin Dakwan Mai Na Najeriya

Dakarun tsaron gabar tekun Amurka da ke aiki tare da sojojin ruwan ƙasar, sun kama wani babban jirgin ruwa na Najeriya da ake kira...

Odua People’s Assembly Ta Nemi Gwamnati Ta Gudanar Da Bincike Gaggawa Kan Matawalle

Sun ce, zargin alaƙa da ‘yan bindiga barazana ce ga tsaron Najeriya.   Ƙungiyar Odua People’s Assembly (OPA) ta nuna damuwa matuƙa kan zargin da ake...

Nijeriya Ta Musanta Zargin Leken Asiri Kan Jirginta Da Ke Burkina-Faso

Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta karyata jita-jitar da ke cewa jirginta kirar C-130 da ya sauka ba tare da shiri ba a...

Duniya Za Ta Fuskanci Ƙalubale, Idan Najeriya Ta Wargaje– Inji Sanata Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Ƙasa a Najeriya, Kashim Shettima ya ce gwamnatin Tinubu ba za ta taɓa bari Najeriya ta ruguje a hannunta ba, komai rintsi.   Kamar...

‎Dangote Ya Buƙaci a Binciki Shugaban NMDPRA Kan Zargin Ɓarnatar Da Kuɗaɗe ‎

Hamshakin ɗan kasuwar nan, Alhaji Aliko Dangote, ya yi kira da a gudanar da bincike kan Shugaban Hukumar Kula da Man Fetur na Ƙasa...

Zanga-zangar Adawa Da Juyin Mulki Ta Ɓarke A Guinea-Bissau

Daruruwan ‘yan Guinea-Bissau sun yi tattaki a cikin birnin Bissau, babban birnin ƙasar, domin yin zanga-zanga kan juyin mulkin soja da aka yi a...

Most Popular

spot_img