HomeTagsKatsina News

Katsina News

Gwamnatin Jihar Katsina Ta Horas Da Malamai 250 Da Faransifal 50, Don Inganta Ilmin Jihar

Ma’aikatar Ilimi a Matakin Farko da na Sakandire a jihar Katsina, haɗin gwiwa da Majalisar Turai (British Council), ta ƙaddamar da wani muhimmin shirin...

Ma’aikatar Shari’a Ta Katsina Ta NaÉ—a Mace Ta Farko A Matsayin Babbar Magatakarda

Ma'aikatar Shari’a ta jihar Katsina ta naɗa Basira Umar a matsayin mace ta farko da za ta rike mukamin Babbar Magatakarda ta Babbar Kotun...

Za a Dinga Koyar Da Yaren Chana A Makaratun Sakandare Na Najeriya- Gwamnatin Taraiya

Za a Dinga Koyar Da Yaren Chana A Makaratun Sakandare Na Najeriya- Gwamnatin Taraiya Gwamnatin Tarayya ta sanar da saka harshen Chana (Mandarin) a cikin...

Silent Struggles: How Mild Heart Disorders Affect Young People

Silent Struggles: How Mild Heart Disorders Affect Young People By Ahmad Fatima Garba When people think about heart problems, they often imagine older adults battling high...

Jaridar Yanar Gizo: Aikin Jarida A Yanar Gizo Da ÆŠan Soshal Midiya, Tarihi, Asali Da Bambancinsu

Jaridar Yanar Gizo: Aikin Jarida A Yanar Gizo Da ÆŠan Soshal Midiya, Tarihi, Asali Da Bambancinsu Daga ÆŠanjuma Katsina Masana tarihi sun ce aikin jarida ya...

Dalilan Da Suka Sanya Shugaba Tinubu Ya Yanke Hutunsa Kafin Wa’adi- Rahoton Daily Trust

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya dakatar da hutun da yake yi a ƙasashen waje, inda ya dawo Abuja ranar Talata domin ci gaba...

Abubuwa 5 Da Ya Kamata Ku Sani Gameda Shan Shayi Da Safe- Inji Matashin Ameer Salisu Yaro

Ko kunsan a kowace safiya idan zaku fara karin safe shan shayi yana da matukar muhimmanci kuma yana taimakawa Lafiya sosai ta waÉ—annan hanyoyin...

Kotun Tarayya Ta Yanke Wa Jagoran Ansaru Hukuncin Shekaru 15 a Gidan Gyaran Hali

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke ma wani jagoran ƙungiyar ta’addanci ta Ansaru, mai suna Mahmud Muhammad Usman (wanda aka fi sani...

Most Popular

spot_img