HomeTagsKatsina

Katsina

Tinubu Ya Amince Da Ƙarin Albashi Kashi 40 Ga Mambobin ASUU

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta nuna farin ciki bayan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta amince da ƙarin albashi da kashi 40...

‎Zulum Ya Shiga Damuwa Bayan Harin Da Aka Kai Ma Masallata A Jihar

‎Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi kakkausar suka kan harin kunar bakin wake da ya auku a masallacin kasuwar Gamboru da...

‎APC Ta Shirya Karɓar Gwamnan Plateau a Wata Mai Zuwa

‎Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta tabbatar da shirinta na karɓar Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, a wata mai zuwa, lamarin da ya fara...

Governor Radda Launched 2024/2025 Scholarship, Introduced Awards in Katsina

Katsina State Governor, Malam Dikko Umaru Radda, PhD, CON, has launched the distribution of scholarships and merit awards for the 2024/2025 academic session, reaffirming...

‎Bello Turji Ya Tabbatar da Cewa Sun Saba Ganawa da Tsohon Gwamnan Zamfara Matawalle

Fitaccen jagoran ‘yan bindiga da ake nema ruwa a jallo, Bello Turji, ya tabbatar da cewa ya taba shiga tattaunawar sulhu da jami’an gwamnatin...

Gwamna Radda Ya Haramta Rufe Lambar Ababen Hawa A Katsina

Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar da sabon umarni na hana duk wani mai mota ko babur rufe lambar abin hawan sa, tare da bada...

Najeriya Za Ta Ɗauki Sabbin Sojoji Dubu 24, Domin Inganta Tsoron Ƙasar

Babban Hafsan Sojojin Najeriya (COAS), Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya bayyana shirin daukar sabbin sojoji 24,000 domin kara karfin rundunar sojin kasar a yaki...

Za mu Æ™arar da ‘Yanbindiga a shekara É—aya idan har Gwamnati za ta goya mana baya– inji CJTF

Haɗakar Jami'an Tsaron Sa-kai na Ƙasa (CJTF) ta ci alwashin karar da ƴanbindiga da ke addabar wasu sassa na Arewacin Nijeriya a cikin shekara...

Most Popular

spot_img