HomeSashen HausaDA ƊUMI-ƊUMINSA: Ana Ci Gaba Da Gangamin Bikin Ranar Matasa Ta Duniya...

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Ana Ci Gaba Da Gangamin Bikin Ranar Matasa Ta Duniya A Sassan Najeriya

-

Matasa a lungu da saƙo na sassan ƙasar Najeriya, suna ci gaba da gangamin bikin tunawa da ranar Matasa ta Duniya, inda su ke ci gaba da bayyana ci gaban da Matasa suka samu da kuma akasin haka.

Nigerian Post ta bibiyi cewa, Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙirƙiro ranar Matasa ta Duniya a shekarar 1999, inda aka fara gudanar da bikin a shekarar 12 ga watan Augustan na shekarar 2000.

Tunda farko, Majalisar Ɗinkin Duniya dai, ta ware ranar 12 ga watan Augustan na kowacce shekara a matsayin ranar Matasa.

Masu fashin baƙi da al’amuran yau da kullum, suna yawan cewa, Matasa su ne ƙashin bayan al’umma, idan Matasa suka gyara makomar su to al’umma za ta gyaru kashi 88 cikin 100.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Ɓarawo Ya Sace Motar Ayarin Mataimakin Gwamna A Gidan Gwamnatin Kano

Ɓarawo Ya Sace Motar Ayarin Mataimakin Gwamna A Gidan Gwamnatin Kano Wani barawon mota ya kutsa cikin Gidan Gwamnatin Kano da sanyin safiyar Litinin ya kuma...

‎Yansanda Sun Kama Masu Aikata Laifuka Daban-daban, Sun Ceto Mutane 47 da Aka Yi Garkuwa da Su a Jihar Katsina

Rundunar ‘Yansanda ta Jihar Katsina ta bayyana cewa ta samu nasarori masu yawa a yakin da take yaki da laifuka, ciki har da kama mutanen...

Most Popular