HomeSashen HausaDA ƊUMI-ƊUMINSA: Ana Ci Gaba Da Gangamin Bikin Ranar Matasa Ta Duniya...

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Ana Ci Gaba Da Gangamin Bikin Ranar Matasa Ta Duniya A Sassan Najeriya

-

Matasa a lungu da saƙo na sassan ƙasar Najeriya, suna ci gaba da gangamin bikin tunawa da ranar Matasa ta Duniya, inda su ke ci gaba da bayyana ci gaban da Matasa suka samu da kuma akasin haka.

Nigerian Post ta bibiyi cewa, Majalisar Ɗinkin Duniya ta ƙirƙiro ranar Matasa ta Duniya a shekarar 1999, inda aka fara gudanar da bikin a shekarar 12 ga watan Augustan na shekarar 2000.

Tunda farko, Majalisar Ɗinkin Duniya dai, ta ware ranar 12 ga watan Augustan na kowacce shekara a matsayin ranar Matasa.

Masu fashin baƙi da al’amuran yau da kullum, suna yawan cewa, Matasa su ne ƙashin bayan al’umma, idan Matasa suka gyara makomar su to al’umma za ta gyaru kashi 88 cikin 100.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Katsina Police Received 29 New ASPs From The Nigeria Police Academy, Wudil

The Katsina State Police Command has received 29 newly posted Assistant Superintendents of Police (ASPs) from the Nigeria Police Academy, Wudil. Welcoming the officers, the...

Yawancin Fulanin Da Suke Ta’addanci Ba Su Da Addini, Ba Su San Allah Ba– Nasir El Rufa’i ‎

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya bayyana cewa yawancin mutanen Fulani da ake zargi da aikata ta'addanci da kashe kashe a sassa daban...

Most Popular