HomeSashen HausaZa mu ƙarar da 'Yanbindiga a shekara ɗaya idan har Gwamnati za...

Za mu ƙarar da ‘Yanbindiga a shekara ɗaya idan har Gwamnati za ta goya mana baya– inji CJTF

-

Haɗakar Jami’an Tsaron Sa-kai na Ƙasa (CJTF) ta ci alwashin karar da ƴanbindiga da ke addabar wasu sassa na Arewacin Nijeriya a cikin shekara ɗaya take.

 

Farfesa Kailani Muhammad, Shugaban CJTF na Ƙasa ne ya baiyana hakan yayin da Charles Omini, Jakadan Musamman na Kungiyar Kare Hakkin Dan’adam na Afrika ta Yamma ya mika masa takardar zama ɗan hadaddiyar kungiyar jami’an sa-kai ta Afirka ta Yamma (JTF) a Abuja a ranar Asabar.

 

A cewar Muhammad, da Gwamnatin Tarayya ta ba da ƙarfi tare da tallafa wa CJTF kayan aiki,’ da suka dace to za su murƙushe ’yan bindiga cikin shekara guda.

 

Ya yi kira ga gwamnati da ta ba Civilian JTF goyon bayan da ya dace domin su nuna abin da za su iya yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Nijeriya Ta Musanta Zargin Leken Asiri Kan Jirginta Da Ke Burkina-Faso

Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta karyata jita-jitar da ke cewa jirginta kirar C-130 da ya sauka ba tare da shiri ba a Bobo-Dioulasso,...

Duniya Za Ta Fuskanci Ƙalubale, Idan Najeriya Ta Wargaje– Inji Sanata Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Ƙasa a Najeriya, Kashim Shettima ya ce gwamnatin Tinubu ba za ta taɓa bari Najeriya ta ruguje a hannunta ba, komai rintsi.   Kamar yadda...

Most Popular