HomeLabaraiRundunar Sojin Sama Ta Yi Luguden Wuta Kan Maɓoyar Yanta'adda A Dajin...

Rundunar Sojin Sama Ta Yi Luguden Wuta Kan Maɓoyar Yanta’adda A Dajin Sambisa

-

Rundunar Sojin Sama ta Ƙasa ta ce ta ƙaddamar da luguden wuta mai ƙarfi a Arra, wani sanannen mafakar ƴan ta’adda a Sambisa.

 

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan Hulɗa da Jama’a da Bayar da Bayanai, Air Commodore Ehimen Ejodame, ya fitar a jiya Laraba a Abuja.

 

Ya ce an gudanar da luguden ne bayan umarnin da Babban Hafsan Sojin Sama, Air Marshal Sunday Aneke, ya bayar.

 

Ejodame ya ce an kai harin ne bayan bayanan sirri da sa ido da kuma bincike da suka gano motsin ‘yan ta’adda bayan kwanton ɓaunar da aka yi a Kashomri ranar 17 ga Oktoba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

FG Denies ADC Use of Eagle Square for Abuja Convention

The African Democratic Congress (ADC) has said it was denied access to both Eagle Square and the Moshood Abiola National Stadium for its planned national...

Albaba Announces Return Bid for Katsina Assembly Seat

Hon. Aliyu Albaba has declared his intention to contest for a seat in the Katsina State House of Assembly to represent Katsina Local Government Area...

Most Popular