HomeLabaraiRundunar Sojin Najeriya Sun Kama Wani Fitaccen Mai Garkuwa Da Mutane A...

Rundunar Sojin Najeriya Sun Kama Wani Fitaccen Mai Garkuwa Da Mutane A Taraba

-

Rundunar ta kama mai suna Alhaji Abubakar Bawa a Kudancin Taraba.

 

Ana zargin Bawa yana da alaƙa da wani shahararren mai garkuwa da mutane, Umar Musa, wanda aka kama a kwanakin baya.

 

Binciken ya nuna suna cikin wata babbar ƙungiyar laifuka da ke da alhakin garkuwa da mutane da kai hare-hare a yankin.

 

Kwamandan Brigade ta 6 ya yaba wa sojoji bisa nasarar, yana mai cewa Operation Zafin Wuta na yunƙuri wajen lalata ƙungiyoyin dake aikata laifuka, kuma za su ci gaba da aiki ba tare da sassauci ba.

 

Sojoji suna cigaba da bincike kan sauran abokan hulɗar wanda aka kama, kuma Rundunar Soji tayi kira ga jama’a da su riƙa bayar da bayanai. Bawa yana tsare yanzu kuma ana ci gaba da tambayarsa.

 

Daga Aliyu Adamu Tsiga

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

FG Denies ADC Use of Eagle Square for Abuja Convention

The African Democratic Congress (ADC) has said it was denied access to both Eagle Square and the Moshood Abiola National Stadium for its planned national...

Albaba Announces Return Bid for Katsina Assembly Seat

Hon. Aliyu Albaba has declared his intention to contest for a seat in the Katsina State House of Assembly to represent Katsina Local Government Area...

Most Popular