HomeLabaraiBan Da Alƙalai A Jerin Waɗanda Za a Cire Wa 'Yansandan Da...

Ban Da Alƙalai A Jerin Waɗanda Za a Cire Wa ‘Yansandan Da Ke Ba Su Kariya a Najeriya– Inji Alkalin Alkalai

-

Babbar Mai Shari’a ta Nijeriya, Justice Kudirat Kekere-Ekun, ta bayyana cewa umarnin Shugaban kasa na janye jami’an ‘yan sanda da ke aiki a matsayin masu gadin Manyan Mutane (VIPs) na daga cikin matakan da gwamnati ke dauka domin dakile karuwar matsalar rashin tsaro a kasar.

Ta bayyana hakan ne a matsayin wani bangare na kokarin mayar da karfin ‘yan sanda inda ya fi dacewa, musamman wajen kare rayuka da dukiyoyin al’umma a fadin Nijeriya.

Sai dai mai taimaka wa Babbar Mai Shari’a ta Nijeriya kan harkokin yada labarai, Tobi Soniyi, ya bayyana cewa wannan umarni ba ya shafar alkalai, inda ya jaddada cewa tsaron masu shari’a bai shiga cikin wannan mataki ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

ADC Ta Zargi Tinubu Da Raba Kan ‘Yan Adawa Ta Hanyar NDC

Jam’iyyar ADC ta yi zargin cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da jam’iyyar APC na da hannu wajen ƙirƙirar sabuwar jam’iyyar NDC domin raunata haɗin...

Vinicius Jr Accused of Reporting Teammates to Madrid Chiefs

Vinicius Jr Accused of Reporting Teammates’ Issues to Real Madrid Chiefs. Reports from several European media outlets claim that Vinícius Júnior is being accused of informing...

Most Popular